PAGE 6
PAGE 6
sosai hajiya take kuka tana rashin mutumci ,,,daker aka lallaba haji akan tayi hakuri,,
To ita husna abin ma mamaki yake bata a ganita ay ya,ya, matah ma arziki ne,,, hakadai take fama ita da yaran ta basuda sakat a gidan,,,,
Cikin wannan hali umar yasiya wani fili kusa da gidan nasu ya fara gini nan hajiya tace husna bazata kuma gidan ba sai ta haifi namiji ,,,,
Umma harniy ma dai watan ta hudu husna tasamu ciki ,,,sbd balain hajiya cikin ma buyeshi take ,,dan kullum cemata takiyi sbd jaraba ta tsuse mata da da rana yaje Aiki dare ma ba hutu ,,,,😃
A haka ta haifi surraya dan dai husna baza ta iya boye yar bane Amma kam da zata boye,da umar yaje ya fadawa hajiya mamakk tayi Dan batama San da ciki ba ,,ko barka taki zuwa tace yaya mata ne barkan mai zataje tayi kiwon banza yasameka umar ka kiwata wa wasu su aura ,,,,yo ya mace inba karuwaci zatayiba ina zata samu kudi ta taimake ka,,,abin dai ba tsari ,,,ko tarun suna hanawa tayi wai zaa talauta mata da,,,,
To shima da umar abin ya fara isarsa shi gabada hahuwar ma yanzu bayaso ,,shekarasa biyar da aure ya ,ya hudu ya yanke shawara bawa husna shawara su huta,,,
Sbd yanzu Sam baya samun kulawa a gurin husna kuma shi mutum ne ma bukaci ,,,
Da kyer yasamu ta yadda akan su huta din ,,,
Husna har ta Dan dawo hayyacinta ,,sbd sury nada shekara daya ,,,suna gwangwaje love dinsu,,,,
Lema da melat ansasu mkrt pree nur ,,umma hary da sury ne a gida ,,,rannan an musu wanka an kaisu gun hajiya duk da dai bawani kulasu takeba
Sukuma iyayen suna falo suna hira suna manne da juna sai ,,,sai ga hajiya tashigo da sury a hannunta ,,wai tana kuka,,tace karbi yarki karbi tsiyarki jara babbiya ga son miji ga son yaya ,,,kin mayarni mai rainu ko in kula da ya,ya, kekoma kina shafe miji,, jibi shigar da kikayi keda karuwa ba banbaci ,,,,
Ran husna ya baci tace niba karuwa bace hajiya mijina nayi ba a titi nayiba,,kuma yaya mata ba tsiya bane rahama ne in sha Allahu sai kinci moreyarsu,,,kuka hajiya tasa tace umar kana jinta ko kanaji tanamin rashin kunya ko ,,,
Hajiya kiyi hakuri wanan ba girmanki bane kinshugo daki babu sallama,,,wanan zubar da mutumcine ay,, oho kabi bayan matarka ko na gode nikuma yau sai zaba koni ko husna ,,,
Kuka take tana sai yazaba ita ko husna,,
Kunjifa fitina😃
Washi kaina,,,,,
Taku ummu farhana,
*BRILLIANT WRITERS ASS*
👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀
*YA,YA, MATAH*
(Abin Alfahari ne)
👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀
*BY UMMU FARHANA*
*DEDICATE TO ASMENAT ZAYYAN ,MARUBUCIYAR BAKIN GANGA,HAR CIKIN RAINA INA JIN DADIN MUAMALA DAKE ,BA ABINDA ZANCEMINKI ,SAI SAKALLAHU KHAIRAN,ALHERIN ALLAH YA KAIMIKI HAR BIRNI SHEHU*
*BRLLIANT NAGODE DA KULAWARKU ALLAH YABAR ZIMUNCI MUYISHI HAR A ALJANNAH*
COMMENTS