Page12
Mamaki sosai hajiya tayi ganin jeren da akayiwa husna lami ko sai zugata take ,wai umar ne yayi ,,,haka hajiya ta kafa ta tsare har sai da umar ya shigo ko gaisawa basuyiba tace umar wato ban isa da kai bah ko? Shuru yayi ,tace wato nace kar kayiwa yarinyar na kayan fadar kishiya shine ka chaza mata kayan daki ko? Yace haji nidai ban chanza mata kumai ba kamar yadda kikace haka akayi amma barin je inji ina tasamu kayan daki,karaf lami tayi tace daga yobe aka kawo kayan fa yace aw ina surrayyace tama ,,take hajiya ta gimtse karonsu da surayya ba kyeu ,,,
Ankawu amarya an wuce ta ita dakinta anata buda ana shewa hajiya kuwa kamar ta zuba ruwa akasa ta sha Dan murna gani take ummar yagama samun da namiji,
Karfe tara dai dai umar da salim suka shigo sashen husna suka nufa ba kuwa sai ita kadai tana zaune ,da sallama suka shigo bayan gaishe gaishe salim yayi addua ,sannan yace husna kiyi hakuri ki dauka kara auren umar a cikin jarabawarki take kiyi hakuri ,akan Wanda kike dashi ,,mu mun yadda da kaddara haihuwa ko wanne mai albarka mukeso,,,
Kuka sosai husna take tace wa salim na gode sosai ,,,umar gaba daya ya rikice yana rarrashin husna ,,,rungumuta yayi sosai a jikinsa yana shafar kanta yana bata hakuri ,,umar dai har yafara wuce gona da iri salim ya kirashi yana dauka yace ,zan tafi fa hakuri yabashi ,wani zazzafan kiss ya kaiwa husna yace salim yana jirana sai da safe ki kulamin da kanki kin ji,fita yayi da sauri da zuciyarshi tagama karyewa,,,,
Salim yace ,,kai da zaka bare sabuwa a leda ,shine kaje makale a ciki,,tsaki yayi yace kaima dai salim yarinyar nan mai zaasamu a jikin ta kwailace fa dariya salim yayi yace zakayi mamaki yaran yanzu kumai,ba abinda bata saniba dariya umar yayi yace nidai zanyi ba wan ba kanin gashi kasan ni ba ranar banza a gurina ,salim yace zaka ban lbr da safe ,,
Haka suka isa sashen hajar su shiga da sallama daga ita sai kawayenta biyu ,,bayan gaishe gaishe ,,,salim ya yar nasiha da adduui ,aka shafa akayi dan barkonci , ,,, sannan salim ya ce kawayen amarya suzu ya saukesu ,,,umar ma ya mike yadan rakasu ya dawu ,,,,
Yana shuguwa bangida ya wuce ya dauro Alwala ,,yashigo yace mata oya ji kiyi alwala tace to ,,,sunyi sallah rakaa biyu ,ya dafa kanta yay addua ,,
Kazar da shigo da ita yace dauki kici ,tace kaifa ,yaya barin kawo plat ,a plat tasa tacemasa bisimillah ,laffayar jikinta ta cire ,ta zauna tafara cin kazar ,tace yaya kaciman shuru yayi mai kulataba ,yagar naman tayi takai bakin shi ,,mamaki yayi ,tace karbi man ,,murmushi ya karba a hannunsa yanaci suna ci tanata rawar kai ,shidai mamaki abin yake bashi,,,
Kayan bacci masu dankaren kyeu hajar tasa ga kamshin turare sai tashi yake ta hau gado,,, shi umar yarasa ina zai kwanta kawai sai yadau pillo ya kuma falo, kan duguwar gujera ya kwanta,,,
Hajar najin haka aranta tace chab ,yadda na matsu bazai yiwuba ,,,umar har yafara bacci yaji mutun a jikinsa da sauri ya bude ido yace ke meye haka ne ,,,tace tsoro nakeji fa ko a gida da umma nake kwana ,,,yace to ay nan bata nan ,,,kuka tasa ita dai ya mayarta gida tsoro take ji ,,,haka yatashi yace muje to ,,dama hadari ne agari da akayi wani tsawa hajar ta rungume umar tana kukan karya haka da rungumeta suka shiga daki aka fara ruwa,,ta kwa kankameshi ,,,umar ma dai yafara ,shiga wani hali,, kuma yana tunanin tayimasa karama😀 bai karasa tunaniba yaji an shafomar kan 🍌 ana mulmula,sosai yaji hankalinshi ya tashi ,da sauri yafara maiyar da martani ,,kafi akace me anshiga wata duniyar ,,,Asuba ta gari hajar umar,
Husna kuka tayi sosai,itakuma surayyah takasa bacci kawai sai ta kira husna jin muryar husna a dashe yasa tafara mata nasiha daga karshe dace ta tashi tayi ta sallah ,,,aykuwa ba dadewa bacci ya kwasheta,,,,
To husna a tashi lfy
Taku ummu farha😘
*BRILLIANT WRITTER ASSO*
👱🏻♀👱🏻♀👱🏻♀👱🏻♀👱🏻♀
*YA,YA, MATAH*
(Abin Alfaharine)
👱🏻♀👱🏻♀👱🏻♀👱🏻♀👱🏻♀
*By ummu farhana*
*DEDICATED TO MY GRP NISAUL JANNA*💛💙💜💛
*kuyi hakuri da ummu farhanan Ku pls*
COMMENTS