PAGE 11
PAGE 11
Tafiya suke husna tana share hawayae shikuma umar yarasa me yakemar dadi aduniya ,,,, gefen hanya yayi parking yace haba husna kukan nan ya isa da wanne zanji ne, kiyi hakuri husna duk wata mace da zatazo bayanki take ,,,INA
Iya kukarina abin ne yakeson fin karfina ,,,pls kiyi shuru ina sonki inason ya,,ya,ki har zaciyata,,,daker husna tayi shuru,,tace to mu tafi man yace sai kings murmushi tukun ,,tayi dry tace to muje masoyinah,,,
Haka sukayi tafiyarsu ciki nishadi da kwanciyar hankali har suka isa yobe,,,da murna yara suga shiga suna murna surayyah tafito tana sannuku sannuku,,husna da umar ma suka shigo tace kaga ango mu da muke shirin zuwa muku biki nesx week ,,,dariya umar yayi husna kuma ta hada rai,,,
Bayan sun ci abinci sun hutane umar yace bari yaje sallah,,,yana fita surraya tace wa yaran maza kuje kuyi wasa,,,sannan tace husna me yake damunki ne duk naga kin rame, sannan kuma me kikazoyi keda kuke da hidimar biki,,,kuka husna tasa tace haba anty ke abin ko damunki baiyiba zaamin kishiya ,,ni zaman gidan ya.isheni nace yakawuni nan sai bayan aure in kuma ,,,baki surayya ta bude tace bansanki da wautaba husna mijin naki zaki barwa wata sbd. Kishi ,,,wai shin kishi haukane ,,baza zaunaba yara dai zasuyi hutu anan amma kekam ,,,husna kuka sosai take tana cewa anty kena bakisona,,,
Sai da tayi mai isarta sannan surayya tace ,,husna ina jiyemiki wani abune bawai bana sonki bane amma yanzu in kika bar umar shi kadai ay yasamu.lkc zuwa gun ita amaryar dole sai kin kuyi kissa.yaran yanzo karance karance ya koyamusu kumai,,,kinan kina fama da bakin kishi zata.kwace.mki.miji, ta barki da hamma.,,in zakiji shawarata ki kuma dakinki ki kula da mijinki inan zuwa ran alhamis ,umar ya aiko kudi a sai miki kumai ranan zanzomiki dashi ,,daker husna tayadda zata tafi amma sai gobe,,,,bayan umar yadawu surayya tagayamasa.yadda sukayi sosai yaji dadi yace to zai jirata.gobe n su tafi,,,
*gidansu Amarya*
Hajar ce kwance a cinyar mamanta ,,,mamar tace auta no kuna waya da angon naki nai,,,ta zumburu baki tace aa momy baya kirana in nakirashi baya dauka ,,kuma sau daya yazo sai dai abukinshi salim ne ke kawomin kumai ,Ko jiya da aka kawu laife wai baya gari, h indo tace bazai yuwuba take ta dau waya takira hajiyar umar ,,bayan gaisuwa ,,,tace dama ingayamiki umar fa baya zuwa zance ga autanan tana tafishi shine nace lfy ,nan dai hajiya tabata hakuri akan zata turashi,,,
Ta sauke waya tacewa lami kinga shigeyar yarinyar nan husna ta hanashi zuwa gun hajar ko,,,lami tace kwantar da ranki hajiya tunda yanzu tayi yaji in umar yadawu hanashi zuwa biko zakiyi ,,kinga amarya taci karenta babu babbaka ko?dadi Yakama hajiya tace haka zaayi zaizo yasameni ay,
Duk wani Abu na gyeran jiki ciki da waje saida surayya ta hadawa husna da shawar wari masu amfani,,,haka suka taho ,hasna dai badan ranta yana so ba,,,,
Su lami da hajiya da matar ishak Suns zaune ,said ga umar da husna suna tafe suna hira da dry,,
Da SLM sukashiga ,hajiya tsabar mmki said da tace ke dama ba yaji kikayiba,,,murmushi husna tayi tace na kai yara hutune kuma da goron biki, hajiya dai ba haka tasoba,,,
Bayan magariba ,hajiya da kanta takira umar tace maza ya wuce yaja zance in ba so yake yabata kunyaba,,,,haka taxi badan ranshi yaso bah,,,,
Hajar tana fitowa da gudu taje ta rungumi umar ,wai tayi missing dinshi,,take yaji tsikar jikinshi ta mike da ker ,,,ya saita kanshi yace ke ina miki wasane ,,,zakiwani kamani,,,tace haba ya umar nayi missing nakafa ko baka so naneh ,,,yace dama nacemiki ina sonki ne ,,shuru tayi chan kuma tace ni ina sonka, ay, haka dai take ta hirarta ,dayagaji yace zai tafi,,,,,
Yau ake jeren amarya ana tama husna habaici ,,,chan yamma said ga na husna surayya ta ayku har yafi na amaryar ,,itama dai anmata jere mai kyeu,,,
Rana bata karya yau dai an daura auren hajar da umar,,,
To gadai uwar maza ta iso Ku biyuni ,,,
Taku uwar farhana
*BRILLIANT WRITERS ASSO*
👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀
*YA,,YA,, MATA*
(Abin Alfaharine)
👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀👱🏼♀
*BY UMMU FARHANA*
*DEDICATED TO MY FANS*💋💋💋❤❤
*BANA GAJIYA DAI NACE KUYI HAKURI*
COMMENTS