💖AQIDARMU💖
💖AQIDARMU💖
PART2
Na
Boyayyiyar marubuciya
🅿️1️⃣
Da kyar mudassir ya kama hannun baba suka shiga fito hall 'din da kamar anyi shara mutane duk sun watse..
Manyan motocine sama da goma zallar zuri'ar *sheikh Abdallah mainasara* su ka nufi airport a yayinda su ma *Thariq Ahnan Family* tuni sun tada jirginsu duk da suman da Abu'ahlam yayi a jirgin ma ya farfa'do duk Calabar su ka nufa domin ganin gawar Hayat da idanunsu inda Abu'noor da Najwa ke saws2 matakin da zasu 'dauka tabbas zasu 'dauki mataki na tashin hankali a kan wannan mutuwar da tabbas shiryawa Hayat ita a a kayi haka su ke cikin jirgin babu wanda mai magana ko 'daya..
Kan kace me duk Zuri'oin biyu sun sauka calabar inda duk suka taru Babban headquarter na Calabar kallon2 ma su ke yiwa junansu saidai tashin hankalin da su ke ciki ya sanya su kama kansu da tattara kansu kan damuwarsu hakan yasa nan police su ka shiga yi musu bayani saidai sun karkata ne kan "Minister Habib Mainasara" inda hakan ya qular da Zuri'ar Thariq Family Suka fuskanci police suka fara magana "Mune ainahin Iyeyen marigayin" kallonsu Inspector yayi kafin ya kalli minister "Habib ya ce eh sune iyayensa dangin babansa mu dangin mamansa ne inspector yace "ok" mummy dai har lokacin tana mota a sume tare da 'yen uwanta mata inda shima General babnsu Taimur tuni ya iso inda inspector ya ke faruwa musu bayanin bom ce a ka sakawa motar su Hayat sosai "Thafiq Ahnan Family su ka qara tabbatar da zarginsu inda inspector yace mu na kan bincike IA zamu gano komai sai a qarshe a kwai yarinyar da itama taje airport da exactly irin motar da shi mamacin a ka saka ta bom to bayan ya basu labari har suman Mimi nan Najwa ta furta "wato shiryayyen plan ne ansan zai dawo kuma ansan komai na sa ansan za taje "Daukasa a kayi anfani da irin motar ta " ta kalli Inspector cikin mugun damuwa ta furta "wlh in baku fito da Wanda yayi wannan abin ba nan da qaramin lokaci za kusan waye a kashe domin har ku sai kun fuskanci tashi hankali ta juya ta bar gurin suma yayyunta da matansu da yaransu hararar police da dangin mainasara su kayi su ka bar gurin zuwa asibitin da a kace gawar na can ajiyar zuciya su Minister su kayi kafin tabbas wannan zuri'ar sunaji da kansu ko a Iran sunfi arfin kowa sun mallaki kowa don haka tabbas ko a yaya wannan abin ta faru da zasu haqo duk wani mai hannu ciki nan suma suka qara magana da police kafin su ka nufi asibitin su ma don ganin gawar
Najwa hawaye ta keyi sosai inda zuciyarta ta fara saqa mata duk auren Mimi ya kawo su wannan matsayin "tana hawaye tana tariyo maganar Zainab maman Hayat" *pls Naaj ki tabbatar kunyi baki 'daya da Yasmin ban yarda ku bawa Hayat komai na dukiyarsa ba har sai yayi aure yanada iyali* hawaye ta qara sharewa gashi duk uban dukiyar bai mora ba garin qabilancin Yasmin taqi su aura masa balarabiya taje ta auro masa 'yer masu baqin zuciya amma wlh sai yayi danasanin kashe jinin *Ahnan Family* taji sun iso asibitin
Likitoci sunyi ita a qoqarin su saidai har yanzu bata farfa'do ba can cikin Suman ta ke ganinsa cikin wasu kyawawan kaya sky blue yayi ya kyaw har ya gaji tana zaune tayi shiru da tagumi tana hawaye ta ya qaraso ya zauna kusa da ita ya kwantar da ita cinyarsa yana shafa kanta ta ya fara magana
Inaso ki zama mai bani 'kwarin gwiwa ina mai tabbatar miki IA zan tsallake dukkan wani jarrabawa da zan fuskanta domin ci gaba da mallakarki iyakar rayuwata ta duniya da ma lahira 'dagowa tayi a hankali tana kallonsa idanunta duk 'kwalla ta "furta duk wata jarumtata idan har baka tare da ni babu abinda zan iya yi, share mata hawayen yayi ya kai bakinsa gefen kumatunta yana lasa ta lumshe idanunta tana 'dora hannunta bayansa ya kai bakinsa yana mata magana cikin ra'da kusan 13mnts ya jawo bakin na sa daga cikin kunnenta zuwa kumatunta zuwa nata bakin ya 'dora ya saita hancinsa kan nata goshinsa kan nata sai idanunsa da ya zaunar cikin na ta kafin ya furta "Trust me" hawaye ta saki tana shigar da yatsunta cikin na sa kusan 4mnts suna haka kafin ya 'dago a hankali suka runguma sosai suna qanqame juna ta furta *Mine I so much Love u* 'dagota yayi yana kallonta ya furta *no words can explain hw mch I love u my queen* wani irin rungume juna su ka qara yi cikin bala'en shauki da so mai ya tsanani da suke ji na junansu "cikin muryar ra'da ya qara furta *Trust me* wani irin matseshi ta qara yi jikinta tana furta bt pls kada ka qara barina kamar last *Trust me* ya qara furtawa
Qara ta saki da duk asibitin ya ansa cikin gigicewa Mustapha ya furta "Akwai mahaukata ne cikin asibitin suka ga likitoci na shiga word 'dinta "Abu'nawwal ya kalli wani dr yace mai ke faruwa ne.? Likitan yace wata yarinya ce ta haukace tun 'dazu bayan tsarin da ya faru a gabanta kutsawa suma su kayi cikin word 'din inda ta farka ta ke ta kurma qara nurses sun riqeta kallonta su Najwa su ka shagala yi cikin mugun tausayi Mustapha ya furta "Mama yarinyar nan tana tsananin son Hayat" ajiyar zuciya duk su kayi likitoci su ka mata allura nan ta fara bacci dama farfa'dowarta kenan ajiyar zuciya Najwa tayi ta kalli dr tace "Cikinta dai yana nan ko"? Likitan yace eh amma gaskiya in taci gaba da wannan gigicewar zata iya 'bari duk tsura mata idanu su kayi a yau duk sai Mimi ta basu tausayi domin su shaida ne duk su'yen matan da Hayat yayi bai ta'ba yin wacce ke mutuwar sonsa kamar Mimi ba Abu"Noor yace 'wlh har da hakkin 'yersa ba zamu raga masa ba azzalumin banza su ka fito word 'din suna fitowa su mummy na qarasowa itama ta farfa'do saidai kana ganin ta kaga tashin hankali su ganinsu Najwa sun fito word 'din suma can suka nufa inda suna shiga su kaga likitoci zagaye da Mimi da hanzari mummy ta qarasa kanta mama kuwa cikin mamaki ta bita tana kallon mummy ita kuma mummy ta kalli dr tace tace"ita mai ya same ta nan ya bata labari ta fara hawaye tabbas dama tasan a rina cikin qwalla Mama ta kalli Mummy tace ya"Yasmin kina nufin wannan yarinyar ce Matar Hayat"?
Mummy tace kin Santa ne? Ajiyar zuciya Mama tayi tai shiru kafin ta furta "Innalillahi wa'inna ilayhi raji'un na cutar da jinina da hannuna ta saki kuka tana 'dora kanta hannun mummy...
💖AQIDARMU💖
PART2
na
Boyayyiyar marubuciya
🅿️2️⃣
Cikin ki'dima Mummy ta riqo hannunta tana tabayarta "ta kalli Mummy tace yaron 'yer uwata jinina bai ta'bamin laifin komai ba cikin rashin sani da son zuciya gashi na cutar da shi a ina zan ganshi na nema yafiyarsa ta kara sakin kuka tana dafa mummy ganin duk hankalinta ya gama tashi mummy tace *Ya zulai ki bari mu je yanzu gurin gawarnan mu je zamu yi magana daga baya suka miqe suka nufi gurin gawar
Kallon Gawar wakin su ke saidai haka ya kawai Najwa ta tsinci Zuciyarta da kokwanton gawar da a ka ce ta Hayat ce saidai bata furta ba ya su ka saka hannu cikin takardun da a ka basu suna barin gurin su mummy ma su ka qaraso inda itama mummy sam ta tsinci zuciyarta da rashin amincewa da gawar a matsayin gawar hayat saidai ta itama bata furta ba su ka bar gurin Inda su ka bar gurin domin ance ba za'a basu gawar ba sai bayan ya an gama bincike inda Ahnan Family su ka nufi Yasmin cewa ta basu key 'din gidan Hayat na kaduna can zasu nufa har sai sun warware komai bata ko yi musu ba ta bu'de bag ta basu suka wuce
Daga gun gawar word 'din Mimi su ka koma inda still tanata bacci mummy ta kalli wani dr da ke shirin 'dorawa mimin drip tace pls inaso ka bani ita kawai zamu koma gida kaduna ni zanyi jinyarta da kaina sabida can zamu yi makokin mijinta ok Dr yace yana rubutu
Direct daga asibiti su ka wuce kadun Makeken Gidan Hayat da ke 'Dan marina inda duk kammaninsu ya canza babu mai wata magana cikinsu
Bayan mummy da Mama sun gama su minister Habib na guest house 'din gomnati shi da sauran 'yen uwansa da surukansu tuni sun fara makokin Hayat saidai shima General sosai hankalinsa ke tashe bayan da Mama ta kirashi bayan da ya fahimci cikin da su ka zubar na Hayat ne
A kinkinau baba ma tunda ya shiga falonsa yayi shiru tanbayoyi ne fal ransa da ya rasa wa zai bashi ansarsu Babban tashin hankalinsa shine *Alaqar matar General da Hayat* wanda zuwa yanzu yasan asirinsa na zubda cikin mimi ya tonu mutuncin da ya keta nema a dalilin aqadarsa yanzu kam shikenan
Mami ce ta kalli Dada ta ta gama ha'da kaya tas ta furta "kibari mu nemi yin magana da shi mu san mai ya faru sabida ni da ke munsanshi da zafi amma mu shaida ne bazai ta'ba kisan kai ba musamman dukda nasan yadda ya 'dauki banbancin aqida d zafi kullum maganarsa *AQIDARMU* ya manta aqida daban zumunci daban hawaye dada ta share tace "yaya tunda baisan babancin aqida da zumunci ba yara na tafi domin nima inada yara idan har haka zai ci gaba baya duba adalci ko zumunci ko hakki shidai kawai *AQIDARMU* wlh abinda ya keyiwa Mimi ko yaranmu ma zai iya musu" dayawan "yen IZALA suna da tsauri kan ra'ayinsu da sauri kafurta mutane alhalin manzon Allah s.a.w ba haka yayi yaba haka ne mami tace amma don Allah kiyi hakuri ai bincike zai zakulo ko waye yayi kisan , Dada tace jariran yara tunda a ka haifesu an kasa barinsu suji 'dumin iyayensu sabida babancin Aqidar yanzu an maishesu marayu domin na tabbatar duk inda Mimi ta ke a duniya in taji wannan mutuwar itama sai ta nemi mutuwa
Ajiyar zuciya mami tayi tace wlh yarinyar tana bani matuqar tausayj wannan Allah ya bata dangana Allah ya jagorance ta da marayunta "Amin dada tace..
Kallon Taimur abokinsa Marwan yayi yace wai Man dole yau 'don zaka wuce bayan ga Mama na taron makokin cousin 'dinka kallon Marwan Taimur yayi yace u kno I don't have choice ko.? Ajiyar zuciya Marwan yayi ya sake kallonsa yace to ya maganar ita princess 'din tamu fa..? Ajiyar zuciya yayi yace very soon IA Marwan yace but man kaki nunamin ita 'dan murmushi Taimur yayi yace bcs she's very precious 4me so sai igiyoyina sun hau kanta zan gabatar da ita dariya marwan yayi yace ai dole dai zamu ganta 'din suka ci gaba da hirarsu Taimur kuwa hankalinsa na kan tunaninta da begenta
Sosai gidan mummy ke cike à wannan karon kafatanin danginsu nesa da kusa shanono kaf kowa na gidan mummy gun makoki sai Mama da ta tsaya Calabar sai uku zata qaraso inda Mimi har yanzu bata farfa'do ba
2:13 na dare can makeken 'dakin da mummy ta sanja mata kaya ta barta take bacci sabida y'en makoki baqi sanye da doguwar riga har idanun qafarta mai taushi dark purple sai kyakykyawan kitsonta da tayi mai kyaw da dama tayi ga lalle yayi kyaw skin 'dinta masha Allah yasha dilka da gyara
Taji anshin da ko cikin magagin mutuwa ta ke tasan mamallakin wannan anshin idanunta ne su ka fara motsi a hankali har su ka bu'de tas a kansa sanye da kayan da ya baro IRAN da shi ko motsi bata yi saidai still tana kallonsa ta fara jan numfashi da kyar za ta suma a hankali ya 'dagota yana kamo harshenta ya fara tsotsa kusan 5mnts kafin taji ata saki ajiyar zuciya idanunta still suna kansa ta zama kamar gunki fuskarta ya fara shafawa yana kallonta ko motsi ba tayi a hankali ya cire mata rigar jikinta yana jefarwa qasa numfashi yaja da arfin ganin yadda nonuwanta su kayi wani irin kumburi nipples 'dinta sun fito dayawa irjinta har kyalli yake ya kuwa kama nipples 'din ya fara tsotso kamar maye ya rungume cikinta yana wani irin tsotso yaji hawaye Sosai na zubowa wuyansa a hankali ya 'dago sai yanzu ta dawo hayyacinta domin saukar hannunsa a jikinta wani dawo ne da ko cikin wani hali tana ansar saqonsa shafa fuskarta ya fara yi ya furta "Bazan ta'ba barinki ba ko me za'amin kuwa" a hankali ta rungumeshi tana kuka a hankali ta furta "ya Allah ka sanya ba mafarki na keyi ba" 'dagota yayi ganin ta farfa'do amma bata gama yadda da a abinda ta ke gani ba don haka ya kwantar da ita a hankali ya koma mata
Wani irin shan nononta ya ke yi tana nishi a hankali yayi sosai kafin a hankali ya sakko cibiyarta yana wasa da harshensa ciki ta fara numfashi mai 'dan nauyi a hankali ya sauka gindinta 'dan shiru yayi yana ayyana dole ta warware suyi magana sosai ya ware qafafunta ya wani irin ruwa ne ke sulalowa gindin yayi jangwam har yawu ya ha'diya kamar yaga zuwa ya saki harshensa gidinta ya zuqo ruwan wani irin zabura tayi ya maidata ya qara zuqo ruwan gindinta kaf ya shanye ya shiga cinta da harshe wani irin wasa ya keyi da harshensa a gidinta da mugun zafinsa yana cinta da harshe yaji ta saki qara mai ha'de da kuka tana kamo kansa qura ma juna idanu su kayi ya "na bari"? Sai yanzu ta tabbatar shi ,din ne ta saki hawaye tana girgiza masa kai ya kuwa koma yaci gaba da cinta da harshensa sabida 'yen gyara da dama tayi duk ta gigice wani irin cinta yake da harshensa yana tura mata yatsansa qara ta saki tana qara hangame masa qafafun saida tayi release sau biyu a haka kafin a na Unum da ya gama gigitata ya kuma mata abinda take matukar so a jikinsa wato burarsa
Yana lumawa kuka suka saki tare ya shiga cinta a gigice sabida wani masifar zautaccen da'di dayaji tayi kwantowa yayi ya cafki nononta 'daya a bakinsa yana luma mata wutsiya sai yanzu ta iya furta "Pls dnt ever try to live me" tana qara manna gindinta da burarsa hannunsa yasa yana ka'da belinta ta saki qara ya furta "baby babu wanda ya isa na ta'ba barinsa ya ci wannan da'din da nake ci" ya shiga sakar mata bura da arfi tana qanqameshi kai (Mimi da Hayat kwai son cin juna) juyata yayi ya kwantar ya hau bayanta ya luma mata wutsiyarsa suka qara sakin numfashi ya fara buga mata Sosai wani irin cinta yanaya keyi kamar yana son qarar da gindinta ita hakan tafi so ya sani shiyasa ya keyi sai num take a kwance ta qara turo masa bayanta ya fiddo burarsa ya ya manna hannunsa gidinta ya shiga ka'dawa ta saki qara tana kuka kusan 6mnts ya maida burarsa ya fara sakar mata kusan 14mnts a haka ya qara juyota ya karkatata ya soka mata burar wani irin sakar mata burar yake hannunsa na kan nonuwanta yana murza su sai kuka take ta fara jin "I love u I cnt live with you" Hayat qarshen g gindinta ya ke tura burarsa ta saki qara sakamakon wani fusataccen da'di da ya ta'bo mata ai kuwa ya shiga sukarta haka jikinta ya fara rawa tana kuka shi kuwa sai hakarta ya ke yi ya juyota jikinta na rawa da sauri ya maida burar yana kallonta yadda kamar numfashinta na son 'daukewa ya qara luma mata burar ta bu'de idanunta karr tana kallonsa shima na sa na kanta ya shiga cinta a hakan idanunsu na sarqe cikin juna hawaye ta keyi Sosai ya kai hannunsa ya danqi nononta yana sakar mata burar sun kasa cire idanunsu kan juna wani irin cinta ya keyi sai yanzu ta lumshe idanunta wani irin ci ya shiga yi mata da 'dan sauri2 ta firgita tsabar da'di ya 'dagota ya manna da irjinsa suna kuka yana suna cin juna sai yanzu su kaji wani qaqqarfan abu na son fisgosu suka qara mannewa da juna Hayat har kitsonta ya shiga ci yana cin gindinta da qarfi ya sakar mata wani gwatso suka saki numfashi a tare mimi na kai hannayenta ta zagayeshi da shi ruwansu ya fito jikin juna duk suka saki har suka dawo hayyacinsu suna manne kusan 20mnts ya 'dago zai zare burarsa ta qara riqeshi gam a jikinta ya bari duk su kayi shiru sai 'dumin hawayen ta da yaji a fatar cikinsa a ha hankali ya 'dago ta suna kallon juna ya furta "zan baki labarin da nace zan baki" still idanunta na kansa ya kamo bakinta ya tsotsa ya qara shigo da ita jikinsa ya furta "I love u so much my queen". Kallon sa tayi tana hawaye ta furta "promis me ba zaka sake tafiya ka barni ba"? Lumshe idanunsa yayi ya kama bakinta yana tsotso ya furta "har abada IA" ta qara dakin hawaye ta furta "I love u mine wlh bazan iya rayuwa babu kai ba" lumshe idanunsa yayi yace "I kno my queen n shiasa na keyin duk abinda na keyi domin mu rayu tare har ikon Allah ba na mutum ba"
Ajiyar zuciya yayi ya fara bata labarin yadda komai ya fara daga daga ranar dana farfa'do bayan hatsarin da nayi lokacin tafiyarku da mummy....
💖AQIDARMU💖
PART2
Na
Boyayyiyar marubuciya
🅿️3️⃣
Mummy da dama zaune ta kwana sallah tana nemawa Hayat rahama gurin ubangiji sai yanzu ta tuna da Mimi ta miqe ta nufi 'dakin da Mimi take cike da muguwar mamaki gabanta na fa'duwa ta tsaya jikin qofar sakamakon motsinsu da take ji busbewa tayi na mamaki jin muryarsa yana furta *Tun bayan da kuka taho ke da mummy*
Na samu hatsari nayi jinya na fito na koma Babban gidanmu wata akwai abubuwa dayawa da na fara zargi daga dangina har danginki don haka na yanke hukuncin ci gaba da qaryar ciwo domin gano abubuwan da ke faruwa inda na ha'da cameras duk gidan bayan wanda mu ke da shi a gidan inda na kan saka a tsayar da na gidan nawa suna aiki da haka ne wata rana ina 'dakina da safe kawunaina suna office 'din kakana
System ya miqa hannu ya 'dauka a gefen su ya 'dagota ya zaunar da ita ya kunna system 'din ya kalleta ita kuma tana kallon system 'din video ya fara nunawa ya 'dan qara sautin yadda zata ji da kyaw
Abu'Ahlam ne da Abu'noor Abu'Ahlam ya kalli abu'noor yace *Akhu* ni wlh banida damuwa idan ma Hayat ya bar AQIDARMU damuwarsu 'daya ya zame daga zuri'armu wannan babban abin kunya ne a garemu a ce tun farkon kakanninmu na biyar sun kasance da juna tare kamfanoninsu da komai tare cikin kaunar junansu da zumunci dama dole a na ita kuma samu wasu generation da ba lallai bane su bi Aqidar da suka tsinci iyayensu da kakanninsu a kai idan ka duba ko mayan malamanmu zaka samu iyayen su sun kasance wasu 'yen *Sunna* wasu kuma 'yen *tijjaniya* amma kowa ya tafi a kan Aqidarsa dukda hakan basu bari kansu ya rabu a na zumunci sannan a na tare
Ajiyar Zuciya Abu'noor yayi yace jiya maganar da mu kayi kenan da Abu'Nawwal karka manta Hayat shi ke da 60/% na kamfanoninmu shida
Da ke fa'din qasar nan wanda sune jigonmu na future idan har mu ka saki ya bar qasarnan muna cikin tashin hankali na har abada domin ko banki ba zasu ta'ba bamu bashin da zamu qara domin farfa'dowa ba, yaci gaba domin in maganar *AQIDARMU* wlh na da'de da gane Hayat baya cikinta kallonsa Abu'Ahlam yayi ya girgizawa Abu'ahlam kai yaci gaba kaima nasan kagane haka
Shiru kawai kayi domin tun lokacin da Hayat ya cika shekara 13 ka ta'ba ganinsa cikin wani irin taro na mu na *AQIDARMU*? Shiru abu Ahlam yayi Abu'noor yaci gaba a lokacin nayi bincike sosai na gano ita kanta Yasmin bata gane abinda Hayat ke yi ba saidai daga bincikena na gano shi kansa mutha ya a qarshen rayuwarsa ya canza AQIDARSA ba tare da mun gane ba sabida bai canza mana daga yadda ya ke bawa zumuncinmu matsayi mai daraja ba, abinda na ke so ka gane shine Hayay kansa ba *AQIDARMU* ya keyi ba zumuncinmu ya ke bawa muhimmanci wanda ya ke kore masa ganin AQIDARMU hakan yasa nima abin bai dameni ba saidai idan har wannan surikin nasa zai rinjaye shi a kan ya shiga kyamarmu gara mu san duk yadda za muyi domin mantar da shi wannan matar ta sa da itama nayi bincinke na gano Yasmin ta ha'da auren ne domin Hayat ta kar'bi koda rabin dukiyarsa koma Eng ko Ireland da rayuwa ita da haka tayi plan 'dinta na cireshi daga AQIDARMU batasan ma baya ciki ba ita kanta wanda sai daga baya na kara gane dalilinsa na 'boye mata ya tabbata in ta sani zata bayyanawa wasu wanda hakan zaisa mu sani kuma zumuncinmu zai samu rauni
Ajiyar zuciya Abu'Ahlam yayi yace yace allurar zamu saka noor yaci gaba da yi masa ya manta wannan yarinyar da ya maidata kamar numfashinsa, dagowa Mimi tayi ta kalleshi tana 'dan qwalla ta sake mayar da kai kan system 'din
Idan har Allah ya saka ya manta komai daga rayuwarsa da ita sai mu tasashi gaba mu bashi biro da paper yadda zamu na fa'da masa yana sakinta har ya gama rubuta mata sakinta sai mu turawa ubanta mu riqe 'danmu kafin mu aura of masa matar da mu ka tabbatar ko Tehran ba zash Roma fita ba sai da saninmu kuma no insemination ne mu saka a yi mata na yara uku kaga tafi waccan dole ko sabida yaran zai hakura rayuwa da ita kasanshi da son yara murmushi abu'Ahlam yayi yace "Akhu" wannan shawara tayi sai gobe na yi magana da Najwa muji nata ganin ok yace su ka miqe ya kashe system 'din yana kallonta sai hawaye ta keyi
Ajiyar zuciya mai nauyi mummy ta sauke
Riqo hannunta yayi yana kallonta sosai kanta na qasa ta kasa kallonsa ya furta *my queen* still bata 'dago ba a hankali ya saka hannayensa ya tallafo fuskarta duk hawaye ya furta *wlh baby tun ina 13yrs na bar AQIDARMU wato Aqidar kakanni da iyayena* ke kanki nayi sallah na a 'daki a ranar kafin na fito falo na qara yin na su domin inaso in gane mizanin soyayyarki a kaina shin zaki jure sona a hakan ki rika min addu'a shiriya ko zaki gujeni " manzon Allah saw yace idan kaga 'dan uwanka ko wani masoyinka cikin hali na sa'bon Allah ba gudunsa ya kamata kayi ba a farko 'dagowa tayi tana kallonsa yaci gaba ina matukar kaunar kawunaina kuma tabbas bazan ta'ba gudunsu ko kyamarsu ba illa zan kasance ina musu addu'ar shiriya da gane gaskiya domin na sani idan ko 'dayansu ne ya gane gaskiya to tabbas duk zasu je gane wannan dalilin yasa bazan ta'ba barin Iran ba har sai naga nayi nasarar dawo da dangina hanya madaidaiciya ya riqo hannunta yana kallonta ya ci gaba "baby ina mutuwar sonki ina miki son da bana yiwa kaina ko rabinsa inaso ki tausayamin ki taimakamin muyi wannan jihadin tare kinji.? Hawaye ta keyi sosai ta kasa magana tallafo fuskarta yayi da kyaw yana jiran ansarta a hankali ta furta *baba bazai ta'ba barina na koma Iran* shiru yayi still yana kallon yadda ta ke ta hawaye ajiyar zuciya yayi shima yayi ya shiru tunani fal zuciyarsa a hankali ya gyara jikinsa zai tashi ta riqo hannunsa ya tsaya yana kallonta ta kasa magana shima bai tsaya ce ba
Kusan 10mnts ya furta "baby zanyi Sallah lokaci na tafiya" a hankali ta zame hannunta tana sharar qwalla ya shige bathroom 'din yayi wanka ya fito 'daure da tawul ya jawo drower ya jefa jallabiya ya fita tana zaune inda take tana kuka
Yana fitowa mummy na tsaye ya mata murmushi ya wuce ta jima kan ta kutsa kanta cikin 'dakin mimi ta na'de jikinta da zanin gadon sunkwi da kanta tayi ganin mummy tsayuwa mummy tayi ka'dan tana kallon gadon da mamakin yadda har sudai sam basu gajiya da cin junansu ajiyar zuciya tayi ta basar ta qarasa bakin gadon ta zauna shiru kafin ta fara magana
Farida yaushe kike ganin zaki bar kowa ki bi mijinki.? Shiru mimi ba ansa taci gaba tun ranar da na sanar masa 'daurin aurenku ya furtamin wata kalma da bazan ta'ba mantawa ba *Mummy inaji kamar Allah ya shiryamin wannan auren ba yadda mu mu ka shirya ba* na tanbayeshi maiyasa kace haka.? Yace mummy tun shekaran jiya na ke mafarkin da *Mama* tana sanyamin albarka da yimin fatan alkairi cikin auren hawaye mimi ta keyi mummy taci gaba Hayat ya sadaukar da hatta dukiyarsa domin ki kuma na tabbata har kisan nan da a kaso kasheshi sabida wannan ke ne ya tsallake to shin baki ganin lokaci yayi da kema zaki manta kowa ki bi mijinki.? Kuka mimi ta saka tana sunkwi da kai mummy tace "a gaskiya farida a wannan karon ni kaina idan har baza ku koma Iran tare ba to banga anfanin kuci gaba da rayuwar aure a titi ba sabida Hayat ya wuce haka yanada arzikin 'daukar nauyin ma'aurata 'dari so ya kamata ki yanke hukunci domin ni na shirya ya yi miki gara ko ta millions nawa da uwa ke yiwa 'yerta ki est koma tare da mijinki ki haihu gidanki gabansa da danginsa kiduba yadda mimi nayi tsammanin sune matsalarmu ashe ba su bane tsananin zafi da 'daukaka banbancin aqida irin na babanki kun mayar da yaranku marayu haka kike so kuci gaba.? Kuka ta keyi sosai Mummy ta miqe ta furta kiyi shawara nan zuwa gobe ta fita ta barta tana kuka Sosai
A masallacin bayan ya gama sallah ya fito yana zaune dakalin mummy ya yi shiru ya da'de kafin ya dawo gida direct part 'din mummy ya nufa jin hayaniyar twins a na musu wanka ga motsin baki Sosai yana ji ya shige 'dakin mummy da sauri tana kan dadduma sai da ta idar da sallah ya gaishe ta shiru tayi tana kallonsa duk tausayi ya ke bata ya 'dauki zuciyarsa ya mallakawa Mimi amma ita tananan har yanzu tana tunanin bazata iya barin danginta sabida aurensa ba a hankali mummy ta taso ta zauna kusa da shi tana riqo hannunsa ta furta "my boy yanzu mainene next plan 'dinka.? Murmushi yayi yace zan wuce yanzu zuwa 'dan marina mu koma Iran sabida inada ayyuka sosai da zanyi sannan tafiya ta sameni a office maganar new industrial companies da office 'dinmu suka bu'de a Swaziland da Turkey so inada aiki sosai a gabana.
Shiru tayi sosai shima kafin ta furta to "Farida"? shiru yayi yace mummy ki barta tayi abinda taga yafi dacewa da ita ko dana zo dama just appointment 'dinta zamuje na san time table 'din antinatal 'dinta ina zuwa kaita " kallonsa mummy tayi da tausayi a ce mijinka yana tasowa har wata qasa don kawai yazo kaika asibiti Shafa kansa tayi tace haka ne my boy ya kamata zuwa yanzu itama tayi wani qoqari a kan rayuwarku domin ko komawa nayi na fa'dawa babanta baka aqidar iyayenka bazai ta'ba yadda ba ajiyar zuciya yayi ya miqe ya furta mummy sai munyi waya ok tace ya mata peck a goshi ya wuce
Kuka tayi sosai kafin taje tayi wanka tayi sallah tana zaune tana tsammanin dawowarsa suyi magana yayi hakuri suci gaba da rayuwarsu a haka ko yaushe a 'boye2 ita zata jure ko har abada ne domin tasani ko baba yaji baya shi'a bazai ta'ba barinta rayuwa da shi ba domin ai danginsa shi'an su keyi
General ya furta Yasmin ta tafi da ita kaduna wai can za tayi takaba "shiru baba yayi saidai kuma yayi ajiyar zuciya hakan yayi masa no babu komai rabuwar dole ta zo bayan takaba dai ai shikenan ya yar da qwallon mangwaro ya huta da quda ya jiyo muryar general IA nima zan shigo kaduna cikin sati mu tattauna wasu maganganu toh baba yace su kayi sallama baba ya kira su mami da su goggo yana fa'da musu yadda su kayi da general inda goggo tace to ai sai mu shirya anjuma muje musu ta'aziya..
Suna fita baba ya jefa layin maman Safwan yace kizo anjuma zasu fita gaba 'daya ya tsinke kiran
Kallon agogo tayi 9:45 cike da fargaba ta miqe tana sharar qwalla ina kuma ya shiga zama tayi tace ta fara fara tunanin kiransa ta 'dauko h/bag 'dinta da ke gefe ta 'dauki wayarta wayar ma duk ta fashe ta mayar ta ajiye tana tunanin ta hango wayarsa shima a hankali ta miqa hannu ta 'dauka qwalla ne ya qara taruwa mata ganin hotonta ne kan screen 'din wayar ta share qwalla ta fara tunanin bari ta kira Fauza ta bata no 'din Salman domin ta haddace no 'din Fauza qoqarin bu'de key 'din tayi ta kasa sai taji zuciyarta na fa'da mata saka sunanta ta saka nauyi ba a hankali ta saka *my queen* ya bu'de ta shigar da no 'din fauza
Tana shirin shiga lecteur kiran ya shigo ta kalli no da informations na tru/c *My quee* tayi mamaki kafin ta 'daga mimi tace Fauza ni ce pls karki kashe ki saurareni
Fauza tayi ajiyar zuciya tace maiyasa zan kashe mimi? Kece fa kika yakice ni daga rayuwarki "ya hakuri"? Mimi tayi ajiyar zuciya ta furta plz ki turomin no 'din yah Salman yanzu pls "ok" fauza tace mimi ta kashe wayar
Suna zaune babban falon gidan nasa su kaji motsin bu'de d/bell duk suka tsurawa kofar idanu a hankali ya shiga wani irin zabura Mustapha yayi yaja baya su kuwa iyayen ikon Allah duk basuyi mamaki ba ya qarasa shiga yana zama kusa da Abu'Nawwal ya ga yadda duk suka bushe kallonsa murmushi yayi ya furta *is me Hayat Muthallib* suka saki ajiyar zuciya najwa ta furta we kno alls cewa ba kai cikin gawarwakin da mu ka gani suma dangin Zainab is just bcs basu sanka bane shiasa suka yadda ajiyar zuciya yayi yace "gara muyi shiri ni zan wuce ko ku kunanan tukuna miqewa abu'Ahlam yayi yace ah ah kowa ya shirya duk suka shige. Shima 'dakinsa ya shiga ya zauna shiru bayason abinda ya ke shirin yi mata amma bashida mafita sai hakan a hankali ya miqe ya shiga wata danqareriyar *range rover* ya saya mata ne a kan domin duk sadda su kazo Kaduna tana anfani da shi yana tuqi har ya isa kinkinau yana kofar gidan su goggo ma na fitowa ya Fito cikin nutsuwa zaro idanu duk su kayi suna tsayiwa baiyi mamaki ba ya gaishe su da kyar mami ce ta iya ansawa goggo jummai da goggo hanne na goye da yara sai dada na riqe da 'daya
Cikin girmamawa ne ya kalli dada ya furta nazo kar'barsu ne kallon juna su kayi zai qara magana su ka ji baba na fitowa shima baban babu wani alamar mamaki ya furta "zasu haka bisa shara'din itama mimi zata dawo a yau 'din nan ajiyar zuciya yayi yace "Insha Allah"
A hankali su ka fara miqa masa yaransa 'daya bayan 'daya yana saka su cikin kujerar jarirai da dama ya akwai a motar ya gama sakasu duk suna ta baccinsu ya musu sallama su goggo duk tausayi ya hanasu iya magana har ya bar gurin suka juya gidan jiki duk a mace yana shigowa gidan suna fitowa suma duk suka qarasa gaban motar ya fara fito da yaran Abu'Ahlam ya furta "Shukhran ya Allah" haka suka shige da yaran 'daya hannun abu'noor sai 'daya hannun najwa
Bayan shigowar no 'din take ta jefa kiran
Salman da fitowasa kenan lecture yamma tayi a malay ya ansa tayi sallama "Sosai yayi kewarta yana son kiranta saidai sosai shima ya ke fushi da ita kan soyayyar 'dan shi'a katse masa tunani tayi ta fara magana
Yaya nasan kasan komai amma inaso ka sani wlh ba 'dan shi'a ban... Ya daka mata tsawa "kenan abinda kika kirani ki fa'damin kenan? Wlh tallahi ko mutuwa za kiyi bazamu ta'ba barinki rayuwa da shi sai dai in ki za'ba ko mu ko shi ya tsinke wayar ta kalli wayar ta qara jefa call 'din yayita ringing yaqi 'dagawa sannan a qarshe ma ya kashe kuka ta saki da arfi tana kama kanta
Kallon daddy general mama tayi ta furta "na rasa tayaya tun farko baban ya barta ta aure shi bayan sunsan Aqidarsa da ta iyayensa shiru.. daddy yace baimin bayani ba a lokacin kamar yadda na fa'da miki cemin yayi kawai ya saketa ne ya kuma sadu da itA ta samu cikin shiasa ya ke so a cire ni kaina ya 'boyemin dayawan abubuwa sannan ni kaina na fara bincike a kan yadda a ka so kasheshi a cikin garin nan..
**************
Daf magrib ne mummy ta shigo ganinta a kwance ta qarasa tana furta "haba farida baki ci abinci ba.? Shiru ta saki hawaye, mummy tace ki tashi ki kintsa babanki ya turo a 'dauke ki kallon mummy tayi da mamaki
Mummy ta riqota ta tashi jin jikinta da zafi mummy tace Kinshasa magungunanki.? Girgiza kai tayi mummy tace ok duk na ha'da cikin kayanki har an kai miki mota shiru tayi tana hawaye mummy ta rikota har mota salisu ya bu'de mata ta shiga mummy ta kalleta tace ki kula da kanki kinji.? Hawaye ta share mummy ta kullo mata qofar ya tayar su ka bar gidan
Kuka ta saki a motar Sosai har suka iso kofar gida su goggo na jiranta ta fito duk suka rungumeta tanata kuka suka shiga gida baba bayanan an jima kafin ta kalli Dada tace "pls Dada a kawo min su kallonta duk su kayi
Goggo jummai tace ina ubansu ya zo ya tafi ya da su ance sun koma can qasarsu share fuskarta tayi tana kallon su duka suka ji muryar baba
Ya yankewa kansa hukunci mai kyaw sanin auren na ku ba mai yuwuwa bane har abada kuwa ko bana raye Salman ma bazai bari hakan ta faru ba don haka shi ya hakura da ke shiasa yazo ya kwashe yaransa ya saura naki ki mantashi
Hawaye ne suka shiga silalowa tana kallon su goggo cikin mugun tashin hankali ta furta "goggo ya hakura da ni..?
💖AQIDARMU💖
PART2
Na
Boyayyiyar marubuciya
🅿️4️⃣
Goggo ta furta "haka ne Mimi" kuka ta saki tana sunkwi da kanta baba kuwa yaci gaba *idan kika qara bari na ji maganar wannan yaron a gidan nan wlh zakisha mamaki na sakarya wacce batasan ciwon kanta ba tsaf anbani tarihinsa da yadda ubansa ma yazo ya hutsube uwarsa 'yer babban malami da duniya ke karramawa wato ya gado ubansa su sun iya butsube yaran mutane wlh ko mutuwa za kiyi baza ki koma hannunsa ba.. kuka ta saka da arfi tana 'dora kanta kan cinyar goggo hanne ya saka kai ya fita goggo na shafa bayanta taji tudu ta cinyarta da Mimi ta kwanta da hanzari ta 'dago Mimi tana yaye mata hijabin jikinta ta 'daga rigar jikinta sosai ga ciki ya fara tasowa salati ta saka suma duk kallon Mimi su keyi da kanta ke da qasa tayi shiru kamar ruwa ya cinyeta
Kallonta goggo tayi kafin ta kalli mami tace ga cikin da mu ka fa'da muku kuka musa mana a hankali goggo tace Mimi kije ki huta kasa motsi tayi Dada ta riqo ta suka bar falon duk suka bi ta da kallo
Mami ta furta inajin tsoron rabo ya kashe wani idan har masu nacewa suka ci gaba da yiwa Allah shishshigi goggo tace suyi dai mu gani shi da binta da Safwan da Salmanun
Allah ya kyawta mami tace ta miqe ta nufi 'dakinta.
***************
Satinsa biyar a Ireland aiki ya ke tukuru a yayinda zuciyasa ma ke aikin begenta da kewarta yakan ji kamar zuciyar na dab da fashewa ya yi rama amma a hakan bai ta'ba gwada nemanta ba saidai ya kan kalli video ko pic 'din da yakan yi mata batama sani ba yaransa duk suna Cambridge ana kai su crash duk sunyi kyaw sunyi qiba su biyar ko yaushe Najim ke musu video ya tura masa sabida a Iran ma duk sunyi busy aikin sabbabin reshensu
Dukda mugun 'baci da ran baba yayi tare da mamakin yadda Hayat ya rika bibiyarsa har yasan zai zubda cikin mimi ya rusa gashinan ciki yanzu ya turo kai haikan kowa yana gani
Mugun tashi hankalin Taimur yayi tayaya cikin bai fita ba wani irin tsanar Hayat ne ya qara dirar et masa tare da burin zasu zuba domin kuwa dole ne ya mallaki Mimi tunda shi ba 'dan shi'a bane kamarsa
Kallonsa mama tayi ta furta "plz Taimur ka hakura da maganar yarinyarnan domin har yanzu ba sakinta yayi ba banaso a je a 'dora maka wani sharri wlh danginsa manyan mutane ne sosai kuma kansu na ha'de zasu iya jefa rayuwarm... Daddy ya furta sun da'de basu yi ba mahaifinta baya sonsa sannan ke maimakon ki tausaya wa 'danki kina nuna banbanci wato kinfi gane ta ci gaba da auren halakakke yaron 'yer uwarki a matsayina na abokin babanta yamin bayanin komai kuma wlh a wannan karon har da ni à yakarsa bansan wa ya so kasheshi a baya ba amma tabbas yanzu nima zan taya ubanta kawo qarshen auren kuma na nemawa Taimur
Ajiyar zuciya tayi tata kasa furta komai Taimur ya furta tnx daddy ya miqe ya fita daddy ya kalleta yace ko da wasa kada naji maganar nan bakin kowa har a 'daura auren tukuna ki sanar a su
Kallonta dada tayi tace kiyi hakuri ki fara zuwa awon nan ko sabida abinda ke cikinki da ke kanki kada kije kisamu wani matsala baki saniba hawaye ta share ta shiga ta shirya doguwar riga da hijabi dada tace muje suka fito su goggo na musu Allah ya kiyaye
Biye da motar ya ke har su ka iso asibitin ita dada su ka fito suna shiga Giwa shima yana shiga mimi kanta na qasa taji anshinsa cikin rashin yadda da abinda taji ta 'dago a hankali ta ganshi bai ko kalli inda ta ke ba ya gaida dada da itama duk mamaki ya cika ta shikam bayajin gajiyar tafiya idan kudin sun masa yawa na sintiri tsakanin Nigeria da Iran
Ansawa tayi ya furta "muje dr yana jiranmu" bata motsa ba dada tace kuje kamar kwai ya fashe mata a ciki ta nishi har Office 'din dr na ganinsu ya furta "Welcome madam" ya basu guri inda ya furta bari mu fara scanning nan ya kalli hayat ya ce yalla'bai ka gyarata kallonta yayi dr ya fito office 'din ya barsu
Cikin nutsuwa ya miqe yana miqar da ita ya cire mata hijabinta ta lumshe idanunta wani irin masifar missing 'dinsa tayi ya ajiye hijabin ya 'dan kalleta ya riqo hannunta har kan gadon scanning ya kwantar da ita ya koma ya zauna
Binsa tayi da kallo tana hawaye baya kallonta saidai hankalinsa na kanta su kaji dr ya shigo nan ya fara mata scanning yana nunawa Hayat twins na yara mata biyu lafiyayyu wani irin farin ciki ne mara misaltuwa ya shiga a hankali ya furta "tanx" dr yace ka gyarata ina zuwa ya sake fita
Ya da'de a tsaye kafin ya je ya goge mata ciki da wani irin salo tana lumshe idanuwa qura mata yayi kafin ya 'dagota ya sakko da ita kamar zata fa'di ta ya tarota zuwa irjinsa su ka saki ajiyar zuciya a tare ya fara qoqarin 'dagota daga jikinsa ta riqe yatsunsa tana hawaye bai ce qala ba ta fara magana
Plz 4giv me ina dab da mutuwa in kaci gaba damin irin wannan hukuncin.. ajiyar zuciya yayi baice komai ta zagaye cikinsa da hannayenta tana kwantar da kanta cikinsa sabida ya mata tsawo ajiyar zuciya yayi ya furta " baby kinyi za'binki kuma IA zan rungumi za'binki da sauri ta 'dago tana hawaye ta fara magana
Wlh mine ko Yah Salman yace in yaqi saurarona pls ka taimakeni ka bari muci gaba a yadda mu ke ko yaushe kazo zan sameka duk inda kake zanyi maka duk abinda kake so tana kuka
Matsawa yayi ya zauna yana kama kansa yayi shiru durkusawa tayi ta dafa gwiwarsa tana kallonsa bai ko motsi ta kira sunansa *Hayat* a hankali ya 'gado idanunsa duk sun ka'da ya furta "Baby na tunkari duk jarabawar da ta tunkarenj domin kasancewarmu tare amma ke kin amince kawo arshenmu ko"? Girgiza kai take ta riqo hannunsa ta furta wlh bazan ta'ba kawo arshenmu ba miqewa yayi ya jawo system 'din gefensa ya kunna ya tura mata gabanta
Baba ne ya kalli Safwan ya furta "mai yasa baka shawarscenj ba kafin kayi haka.? Shiru Safwan yayi baba yaci gaba na fi ka tsanar yaran nan kamar yadda na tsani 'dan shi'ar ubansu sabida ko komitin masallacine suka san Farida na auren 'dan shi'a zasu kwace duk wani kambu na girmamawa da suka bani don haka yanzu zan kirawo binta kuje maza ku samo wanda zasu fara rainon yaran kafin na samu mafitar yadda zasu koma hannun ubansu ba tare da wani ya gano komai ba Safwan yace to baba sannan jummai da hanne sun fara tausayin mimi hakan kuma shima matsala ne a garemu to ka tabbatar kaje an kai yaran gidan har in samu mafita su kayi sallama videon ya tsaya 'dagowa tayi tana kallonsa idanunta cike da qwalla ta taso a hankali ta qara zama kusa da shi ta riqo hannunsa ta fara magana "pls mine ka fahimceni ko me baba da safwan zasuyi dol... Ya katseta yana furta *zan barki kibi umarninsu da zarar kin haihu* cikin gigita ta kalleshi tana hawaye miqewa yayi ya furta
Yara na na bukatar kulawa idan har ni bana bukata tunda kuma ba zamu iya samu ba daga gare ki zan tayasu ceremu daga rayuwarki da zarar kin haihu hakan zai tabbatar musu kin za'besu a kan ni da yarana..
saurin matsawa tayi gabansa ya zame jikinsa fita ya barta gurin
Durkushewa tayi tana sakin kuka....
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️6️⃣
Kallon Zenat Najwa tayi tace yanzu mu wuce gurin yaron inason ya qarasa tattaramin komai a cikin kwanakin nan "ok" Zenat tace su ka fito daga gidan na Hayat da suke gaba 'dayansu..
Kallon Taimur Marwan yayi yace dama kai bazawara ce ma crush 'din taka shine ka damu mutane.? Naushi Taimur ya kai masa ya furta 'yen matan yanzu rabinsu zawarawa ne gara ma tawa nasan kamila ce, dariya Marwan yayi yace to yau 'din zamu shiga kadunan.? Eh ya furta shigar yamma IA ok Marwan yace su kaci gaba da hirarsu..
Kallon Baba su goggo su kayi goggo ta fara hawaye tana kallonsa ta furta "yaya don girman Allah ka bar maganar nan ku janye qarar nan ba mutuncinmu bane ya harareta ya furta ai mutuncinmu ne yarinya na gida amma duk wata goma ta haihu.? Hawaye goggo tayi ta furta amma yaya ai mijinta ke mata cikin ba abin kuny.. cikin mugun 'bacin ran ya daka mata tsawa wlh Jummai kinason ganin fushina a kanki ki kiyayeni ta yaya ma a ka ta'ba aure tsakanin 'dan shi'a da musulmi.? Dada za tayi magana ya furta wlh zan mugun sa'bawa wanda duk ya qara saka bakinsa kan shari'arnan har qarshenta mami kam dama ko qala bata ce ba yaci gaba
Sabida ku bakuda tunani baku hangen gaba wlh ko shine arshen taurin kai wannan karon sai ya bata takardar ta 'dan iskan yaro kawai ya miqe ya barsu ya fita..
Mimi na can 'dakin Dada tana bawa baby nono
Baba ya shiga ya 'dakin shi da Salisu ya furta bani yaran nan kallonsa ta yi ta sunkwi da kanta ya furta "kin zama kurma ne"?
Hawaye suka taru idanunta tace don Allah baba kayi hakur... Yace wlh zan sa'ba miki ki bani su nace.. jikinta na rawa ta fara kuka tana saukowa daga gadon ya furta Salisu anshi ta hannunta Salisu kansa jikinsa a mace ya anshi yarinyar Baba da kansa ya qarasa ya 'dauki wacce ke kwance ya juya suka fita aa mota shi da Salisu da Mudassir suna baya riqe da yaran salisu ya ja su abin mamaki ya kwatantawa Salisu gidan Hayat har kofar gate Su Abu'noor da Abu'Nawwal su ka fito ya kira salisu da Mudassir su kaje su ka basu yaran su ka juyo salisu ya tayar da motar su Abu'noor rungume tsam da yaran suka bi motar cike da mamakin halin baba
Hayat na kotu yana cike wasu takardu an 'daga zama sai nan da sati ya fito yana tuqi wayarsa tayi ringing ya 'daga ya furta "ok" ganinan zuwa
Ihunta su kaji suka nufo 'dakin dadan duk suka shiga neman yara nan mami ta furta mimi ina yaran.? Bakinta ne ya shiga rawa ta kasa magana tana nuna waje suka kalli wajen suka sake kallonta "da kyar ta riqo hannun goggo ta furta *goggo ki taimake ni baba ya tafi da su* ta fa'di sumammiya suka tarota suna salati ga 'danyen jiki suka maidata gado suna shafa mata ruwa a fuska tayi ajiyar zuciya tana hawaye zama mami tayi ta fara lallashinta
A hankali ya zauna kujera yana kallon yaransa hannun iyayensa wani irin zafi zuciyarsa ke yi yau kwanansu biyar kacal a duniya har sun fara fuskantar kiyayyar babancin AQIDA dafashi Abu'noor yayi ya fara magana
Pls son ka hakura da yarin.. hayat ya 'dago yana kallonsa cikin wani irin mugun tashin hankali ya furta "Har abada" wlh ko mai zai faru kuwa ya miqe yana haurawa sama yana hawa mummy na shigowa a gigice ta qarasa tana zama ta 'dauki ta hannun Abu'Ahlam ta furta "yanzu ko nono bazasu sha ba uwarsu na raye kawai sabida banbancin AQIDA hawaye ta fara ganin yarinyar sai hamma ta keyi alamar yunwa ta keji mummy ta kalli abu'noor tace zan wuce da su gun pediatric a basu madara mu fara basu "ok" su kace ta rungume yaran duk a ta fita su kam abin baba ya gagari tunaninsu
Zama yayi yayi shiru wayarsa da ke hannunta ya shiga kira
Duk sun fita sai ita ka'dai da ke ta ruwan hawaye taji ringing 'din ta sani babu kowa mai kira sai shi hannunta na rawa ta 'daga tana sakin kuka ta furta "pls kazo ka roki baba ya dawomin da su pls ta saki kuka" ajiyar zuciya yayi ya furta "kina ina"? cikin kuka ta furta pls kazo yanzu.. ajiyar zuciya yayi ya furta "baby zakimin afuwa but zuwa yanzu na kai inda na kai so zan 'dauki dukkan matakin da yazo daidai da fushina kuka ta fara kuma sosai tana pls karkayi komai kayi hakuri ya tsinke call 'din yayi shiru
Ita kuwa kukan taci gaba baba ya dawo ya hana kowa shiga gunta...
Yau suna a Gidan Hayat Najwa ta shirya gagarumin taro inda kaf dangin Zenat da kawayenta suka gayyata sannan daga iran mutane sama da sittin ne suka zo daga ciki harda Banat da matarsa da gaba 'daya cousins 'din Hayat sunzo haka mummy tayi gayya na fitar hankali kasancewar wannan shine taron suna na farko na yaran Hayat saidai itama mummy duk tare suke taron da Najwa a danginsu ma a lot sunzo sai Mama da daddy General ya hanata zuwa
Yara sunci sunan kakanninsu (Hassana Kaltume) sai (Husseina Yasmin) wani irin farin ciki mummy kamar ta tashi sama inda ta sayawa Mimi gold babba set biyu da aika mata da less kala ishirin masu tsada
A 'bangaren Najwa sunyi al'darsu ta larabawa masu ku'di idan ana suna in mace a ka haifa to kyawtar gold manya keyi wa jaririya ai kuwa qwaryar da Najwa ta saka ta al'darsu haka ta cika taf da gwalagwalai waima Najwa tace dole bayan gama shari'a in suka koma su sakeyin suna a IRan taro yayi taro inda mummy da najwa su ka qara sakawa yaran suna (Kaltume/Huda) (Yasmin/Itheesar)
Mimi tsabar kuka da take kwana da wuni yi zazza'bi mai arfi yayi nasarar kamata baba ya turo a dubata a gida yace ta daina fita har sai ranar da za'a kaita gidan sabon mijinta maganar da ya qara gigitata ta qara haukacewa..
************
Yau kwanansu 52 sunyi qibarsu sosai masu rainonsu ne daga Iran Najwa ta 'dauko uku biyu na rainonsu biyu na hidimar gida su Abu'noor tuni sun koma Najwa ce da autarta (Khausar) suke zaune gidan tare da Hayat da su Huda sabida a nata 'daga shari'arsu yau saura kwana hu'du su koma kotu ita da Zenat sosai su ke aiki kuma ta shirya tsaf na shiga kotun a wannan karon
Cikin kwanakin shima Hayat tuni ya koma Iran sai yau ne ma zai dawo inda tunda ya tafi ko waya sabida baba ya anshi wayarta saidai a yau ya shirya bawa baban da ma gaba 'dayansu mamaki
Kallon Daddy General Taimur yayi ya furta Daddy Wai shi alqalin ina frnd 'dinka ne why ya ke ta jan shari'ar.? General yayi murmushi yace kada ka damu a wannan shigar zamu kawo arshen komai domin zamu bashi mamaki yana tunanin yanada taurin kai kuma zamu kawo arshen tsurin kansa.
Sanye ya ke da shadda lyt blue 'dinkin yayi masa masifar kyaw gashinsa cike a kansa a baka ganinsa kayi tsammanin ya kai 37 sabida tsabar kyawunsa da kwarjini da uwa uba ha'duwarsa Sanye da cover shoe baki babu safa ya masifar ha'duwa yana sauka jirgin Taxi ma ya hau ya zuwa Kinkinau
duk suna gidan Babban malamin na unguwar komitin su baba da a ke taron Musabaqa inda General ya suna securities goma da ke gadin Mimi sabida su Baba ne alqalan musabakar
Zaune ta ke da ruwan tea a gabanta da bread ta kasa ci tana kallon yatsunta wani irin hawaye ne mai nauyi ya fa'do mata a sunkuyen sakamakon anshin da ya gauraye 'dakin ta kasa 'dagowa domin ta tabbata zuciyarta ke saqa mata jin anshin saidai ta daure ta 'dago idanunta su ka sauka kansa ta qura masa idanu bata ko motsi
Qwalla ne shima ya taru masa ganin yadda ta rame a hankali ya tsuguna gabanta yana tallafo fuskarta tanata hawaye da alama Akwai rashin isashen lafiya ma a tattare da ita ya sani goge mata hawayen ya fara yi kafin ya rungumeta ta saki kuka Sosai tana furta "inaso in mutu" 'dagota yayi da sauri ya furta "sabida kin daina sona"? Kuka ta qara tana girgiza masa kai ya tallafo fuskarta yana furta I promise u ina dab da kawo arshen komai kuka ta saki tace "Gobe yah Salman zai dawo kuma zai bada shaidar auren 4mths kace muyi kuma dada tace indai ya fa'di haka ya bada takardar shaida dole kotu zata saka ka sak.. rufe mata baki yayi da nasa ta saki ajiyar zuciya tana riqeshi itama
'daukarta yayi har gadon ya kwantar ya fara bata hot romances tana ansar saqonsa cikin masifar buqatuwa da juna ko dogon romance ba suyi ba ya fara kokarin luma mata burarsa saidai sam taki shiga saida yayi tayi a hankali tana jin zafi har ya luma ta saki 'dan qara yaja numfashi ya fara cinta
Taimur ne shima ya tsaya gaban gidan ya fito shi da escorts 'dinsa ya shiga gidan wani irin mugun bugawa irjinsa yayi jin muryarsu
Wani irin cinta Hayat ke yi tanajin zafi tanajin da'di saidai tsabar kewarsa da tayi yasa tafi mayar da hankalinta kan da'din ta furta "mmmm Mine pls ka cinyeni" nishi yake fiddawa mai zafi ya furta "baby zakici gaba da sona har abada.? Cikin masifar shauqi ta kasa magana da kyar ta furta baby har a lahira kai ne zuciyata pls kacini da arfi don't pety me pls kaci wani irin auna mata burarsa ya shiga yi cikin da kyaw suna ihu kwance yke tsam jikinta yana auna mata sai tsotson kunnensa take ya furta "ah babyna gindinki zuma kullum da'di " ta ansa mine burarka ke gyara min na ke qara da'din ahhhhh ya suka qanqame juna yana auna mata kai Mimi kwai mayya sam girman burarsa baya ta'ba girgizata sai qara shigarta yake ta shiga kuka sosai tana furta pls kaci
A bushe Taimur ya ke har lokacin sannan ya kasa tafiya
Juyata yayi ta turo masa bombom ya sunkuya ya wage mata gindin ta bayan ya kafa kansa yana tsotso ta saki ihu ayyyyy mine zan mutu bazan iya cin burar kowa ba ko cikin mafarkin in ba naka ba ya sake zuqar gindinta yana caccaka mata yatsansa sai ihu ta keyi ya shafa da hannunsa ya sake luma mata burar ta suka saki kuka a tare ya shiga auna mata tana fa'din inaso mine pls cini ka ka cinyeni ayyy sai sakar mata burar ya keyi kusan 1:25mnts sai cin junansu suke a qarshe ya miqar da ita ya manna da bango da kanta ta wage masa gindinta ya kalleta idanunsa cikin nata ya kamo harshenta suka tsotsi juna ya sunkuya ya fara shan gindinta ta saki ihu tana riqe kansa nan ta shiga surutai sam Mimi batada surutu amma idan Hayat na mata irin wannan cin ta kanfi aku ma surutu
Belinta ya kama ta saki qarar da Taimur kansa ya kusa tarwatsewa ta fara zuba
Ayyy mine ina sonka fiye da rayuwata mine kaine farin cikina zuciyata na mallaka maka kaina ina tausayin wanda zai sha'awar aurena ko cikin mafarki kuwa sabida babu Abinda zai samu face bakin ciki Hayat ya cafko belinta ta saki ihu ahhhbh mine pls burarka mai da'di da gar'di da zautani pls sakamin bana koshi da cin burarka ayyyy
Wani irin wawan ihu ta saki jin wani irin luntsumawa da burarsa tayi cikin gindinta
Suka kalli juna na seconds ya fara cinta duk sai kuka suke sosai ayyyy washhh allannaaaa ahhh pls mine dnt ever stp ducking me ayyy ta qara tura masa gin sai ci yake kusan 3h:28m ya shiga auna mata da arfi da sauri sai ihu su keyi
Su baba da su goggo duk sun nufo gida har da General ganin motar Taimur General yace ok kaga yama qaraso suka shiga saidai suma bushewa su kayi jin yadda Mimi da Hayat ke ta ihu
Ahhhh baby zaizo love u baby 4d rest of my life ta saki qara itama tana furta mine pls kaci karka dena nayi missing 'dinka dayawa na tara ka fitomin da shi duka pls ayyyy wani irin zaro idanu su goggo su kayi
Hayat yaci gaba da auna mata wutsiyarsa Mimi na masifar son wutsiyar Hayat ko sex sukayi koda ya kawo batason yana saurin cirewa.. auna mata take da arfi ta na kuka Sosai nan suka fara jin zasu kawo suka qanqame juna yana auna mata tana ha'diyewa suka saki ihu tare Dada ta saki qwalla ta juya tana kallon baba da duk gurin....
💖AQIDARMU💖
PART2
Na
Boyayyiyar marubuciya
🅿️5️⃣
Ganin wucewarsa cikin yanayin fushi dada ta nufi office 'din ta kutsa kai Mimi na zaune tana kuka sosai harda majina
Zama dada tayi kusa da ita batason shiga sabgarsu da mijinta don haka ta fara lallashinta itama bata furtawa dadan komai ba suka fito su ka nufi gida tana ta sharar qwalla..
Shiru Safwan yayi yana kallon Mama ya furta wannan maganar ciki da haihuwar mimi ya fara kaini bango, ajiyar zuciya tayi tace kada ka damu IA wannan shine cikin qarshe da zata haifawa wannan Balaraben duk ku'dinsa shirin da nake masa zai kawo mana arshensa ok kawai yace ya miqe ya bar gidan
Kallon Najwa Zenat tayi kamar tana gabanta tace bari na turo miki "ok" Najwa tace zenat ta tura mata hotunan inda sam bata yi mamakin abinda ta ke gani ba ta furta "tnx dea ayyukanki sunamin kyaw" murmushi zenat tayi tace yanzu ya zaki 'bullo ma al'amarin?
Najwa tace sai nayi tunani zan fa'da miki IA ok tace su kayi sallama suka sauka online a tare
Ya da'de zaune motarsa har qwalla yayi yana mamakin yadda mimi bata tausayin su shi da yaransa ya zata ko wace mace na yaqi domin kasancewa da iyalanta amma ita tana yaqin rabuwa da su ne wani irin zafi irjinsa ke masa ya fito ya shiga gidan mummy batanan ya gyara kayansa dama da ya shigo ko gidansa bai je ba gun mummy ya sauka ya fito ya sallami su twins ya wuce.
**************
Watan cikinta bakwai da kwana ishirin da biyu sau biyu Hayat na zuwa awonta saidai baya bari alaqar komai ta ha'dasu ana gamawa ya ke rigata tafiya inda ta rame tayi fayau sai kumburin cikin kawai ba qaramin damunsa ya keyi ba ganin yadda ta koma saidai ya basar shima yau tana falo Safwan ya shigo tana sanye da wata doguwar bubu ja na atamfa tayi kyaw dukda ramar saidai sam kwana biyu jikinta yaqi da'di ita kuma ta fara gajiya da sintirin asibiti ya shigo ya zauna kujerar gefenta sosai yayi kusa da ita taso matsawa amma jikinta yayi nauyi saidai ta sunkwi da kanta ya fara dinta magana
Pls mimi inaso kiyi tunani kinga cikin ki ya tsufa kina haihuwa ya kamata mu samu matsaya na har abada 'dagowa tayi tana kallonsa kafin ta cire Idanunta yaci gaba
Ko da waye zai soki bazai kaini ba kasancewa ta 'dan uwanki jininki sannan wanda ya fara saninki 'dagowa tayi tana kallonsa shima haka ta cire idanunta yaci gaba
Nayi nadamar duk abinda na miki a farkon aurenmu ina shirye na gyara komai na yi duk abinda kike so nasan kina sona an ru'de ki ne a ka tilasta ki aurensa sabida abin duniya ni na san anfi qarfinki ne kamar yadda kika fa'da mana goggo da Salman ne suka tilasta ki ni na yarda kuma na yafe miki and komai na kar'bi qaddara inaso ki kula kada ki bari na ya qara dawowa ya yaudare ki bayan kin haihu na tabbata da Mama na raye zata fi kowa baqin cikin yadda yake binki ko ina ya yaudare ki 'dagowa tayi a hankali ta furta "it's ok " Ajiyar zuciya yayi yace kizo na kaiki asibiti goggo tace bakijin da'di
Miqewa tayi don gaskiya kam batajin da'di ya riqa binta baya har ta saka hijabinta da ke gefen kujera suka wuce tunda ta shiga ma sam batayi magana ba yanata janta da hira har suka iso shigo asibitin ya bu'de mata ta fito ya maida qofar motar suka qarasa ciki
Zama su kayi wata mata ta fito an 'dan jima ma kafin a kace Mimi ta shiga Safwan zai biyo ta Dr yace ah ah ya zauna Dr yace yace ta shiga yana zuwa a hankali ta tura qofar
Cikin fargaba ta kalli cikin office 'din sakamakon anshinsa da ya gauraye office 'din yana zaune da system cinyarsa ta kai minti biyar a tsaye kafin ta shiga ta tsaya a hankali ya kalleta idanunsa a hargitse sunyi 'dan ja ya furta "gaggawa ku ke yi"? Yawu ta ha'diya
A hankali ya miqe ya zo gabanta yana kallonta ya fara magana "tun shekaran jiya kike da appointment amma da ke cikin bashida muhimmanci a gurinki da ma zuri'arku gaba 'daya kika qi zuwa kuma babu wanda ya nuna miki rashin dacewar hakan,
Juyowa tayi tana kallonsa ta kasa magana ganin yadda kamar baya cikin hankalinsa saidai ta daure tana son riqo hannunsa ya fisge jikinsa ya matsa ya zauna yayi shiru tausayin sa ne ya bala'en kamata ta qarasa gabansa ta zauna za tayi magana ya furta "why" ? Baki gamsu da duk soyayyar da na nuna miki ba? Ko da yake tun farko Tilastaki a kayi ko.? Hawaye ta fara tanason yin magana ta kasa sabida bata ta'ba ganinsa cikin tashin hankali haka ba ta daure ta furta
Pls mine ka kwantar da hankali.. ya da ka mata tsawa ya juya mata system 'dinsa tana kallo duk abinda ya faru tsakanin ta da Safwan 'dazu za tayi magana ya furta " mai yasa baki fa'da masa irin son da kike fa'damin kinamin ba'? Shiru tayi idanunta duk qwalla ganinsa take kamar yasha kwaya yaci gaba
Ni na ke yaudararki.? Hawaye ta saki kawai ya matso gabanta yana furta "da aure na kika barshi ya ke furta shi ya fara cinki? Hawaye ta saki Sosai jefar da system 'din yayi ya zauna yayi shiru shiru kafin ya 'dago yana kallonta ya furta " kin bashi ansar da ya ke jira tuntuni shiasa kuka fito tare ko
kallonsa itadai take yi ya miqe yana ture duk kayan kan tebur 'din Dr yana kallonta ya furta "duk abinda su ke yimin da saka hannunki, tsura masa idanu tayi cikin tashin hankali ta furta *pls Mine ka.. ya ture liberation gefenta tare da fatali da dispenser na office 'din matsawa tayi hankalinta a tashe yayi shiru yana kallonta yanzu kam harda qwalla idanunsa ya furta "kenan yanzu kece ajalina ko"? Hawaye ta saki tana riqo hannunsa ya fusge ya koma zai zauna yana layi kamar wanda yasha giya ya buge da bangon office 'din ya ture kujerar itama da arfi
Safwan na zaune yaji ya miqe da hanzari ya shiga office 'din tana takure a tsaye tana hawaye ya qarasa yana shirin riqeta Hayat ya kai masa naushi a gefen fuskarsa tare da janyoshi ya qara masa naushi a fuska Mini ta saki kuka tana Furta *pls Mine ka bari* ko kallonta nauyi ba ya qara sakar masa naushi idanun Safwan ne suka kumbure a take dalilin kenan da ya kasa taimakawa kansa a hannun hayat da sauri mimi taje tana riqeshi ya ture ta saidai cikin sa'a bata fa'di ba ta qara riqe hannunsa ta rungume cikinsa tana kuka ta furta "pls kada ka kasheshi" juyowa yayi a hankali yana kallonta ya furta "kina tsoron ya mutu ko"? Hawaye ta saki tana kallonsa tana tanbayar kanta mai ya sami zuciyarta mutumin da tafi so fiye da kowani namiji a wannan duniya namijin da ko duniya za'a bata bazai kai darajarsa a zuciyarta ba a hankali ta saki kuka tana durkusawa wai Meye *AQIDA*? Me a ke nufi da *AQIDA*? Mutante suna rayuwa cikin rashin sanin dokokin ubangiji suna danganta hakan da *AQIDA* wannan ya kushe wannan wancan ya kushe wannan kowa ya hakikance AQIDARSA ce ta gaskiya to yaya ya kamata mu fuskanci juna ma domin fahimtar da junanmu AQIDARMU sosai ya kamata malamai su ha'da kansu da malaman IZALA da malaman TIJJANIYA da malam SHI'A suna muqabala domin wayarwa kansu da mabiyasu qoqolwa ba tare da gaba ko kyamatar juna ba Allah shine mai iko a kan komai kuma tabbas yana iya kawo nasara a inda ba'ayi zato kallon Hayat tayi da gaba 'daya kamar yasha qwaya ta saki hawaye tanajin yadda sonsa da tausayin sa da tsananin son rayuwa qarqashinsa ke neman sawa zuciyarta ta buga amma dole ta hakura ta ke fa'dawa Allah ya sassauta zuciyarta danginta a kan kiyayyar aqidar dangin Hayat.. miqewa yayi zai fita ta biyoshi tama manta da Safwan yana tafiya tana binsa ya shiga motarsa ya rufo bugawa ta shiga yi bai ko kalleta ba ya tayar ya bar gurin
Kallon motar Safwan tayi ba zata barshi yayi tuqi a yadda ya ke ba juyawa tayi da sauri t'a koma Safwan na zaune ya kama kansa da ke sarawa ta furta "pls ina car key 'dinka'? Zaiyi que magana ta hango a qasa ta sunkuya ta 'dauka ya fara kiranta ko ansawa bare ta tsaya
Da sauri ta tayar da motar ta shiga binsa yanata layi a titi sauri tayi ta shiga gabansa ta tare shi ya kifa kansa kan sutiyarin motar da 'dan hanzari ta fito ta bu'de motarsa ta 'dagoshi qura mata idanu yayi itama haka kafin a hankali ta janyeshi daga sit 'din ta zauna ta tayar da motar a rasa ina za ta nufa sai ta nufi gidan Mummy babu kowa sai 'yen aiki riqoshi tayi suka shiga har sama 'dakin da ta zauna ta shiga bathroom ta ha'da masa ruwan wanka ta riqoshi suka nufi bathroom 'din kallonta yayi a hankali ta tayashi zame kayan jikinsa sai boxer ya qarasa ciki ya kunna shawa a hankali itama ta zame na ta babu ko pant ta shiga kallonta ya keyi amma tabbas yasha wani abu ta furta a ranta qwalla ta share tana kwantar da kanta cikinsa kafin ta 'dago tana kallonsa shima haka ta furta *ko kasan kaine Farin cikina*? Qura mata idanu yayi taci gaba "idan har zan muzanta ka a gun wani to gara na muzanta kaina a idanun duniya lumshe idanunsa yayi ta fara shafa fuskarsa tana hawaye tana kallon cikin idanunsa ta furta "pls ka kiyayemin kanka bana fata kayi wani abu da duniya zasu qasqantarmin da kai ko su yi Allah wadai babu namijin da zai ta'ba kama darajar ko farcenka a gurina bare a zuciyata, kai mijina ne, kai baban yarana ne, kai zuciyata ne qwalla ta share ta furta *Wlh tsananin soyayyarka ce tasa na hakura da hukuncinsu domin banason qin binsu ya jawo na rasa ka gaba 'daya
Qwalla ta gani idanunsa ta jawo kujerar bathroom 'din ta taka ta kai bakinta idonsa ta zuqe qwallar ta furta *I So Much Love u Mine* rungumeta yayi da kyaw yana shan kunnenta
Riqo kyawawan fararen yatsunsa tayi ta shigar cikin na ta tana kallonsa ta furta "har in koma ga mahaliccina bazan ta'ba samun kalmomin da zasu bayyana maka matsayinka a zuciyata da rayuwata ba" ajiyar zuciya yayi yana lumshe idanunsa ta fara shafa cikinsa tana goga suntuma2 nonuwanta a irjinsa ya lumshe idanunsa ta sunkuya a hankali ta fara shan burarsa tana 'dan ciza kan kaciyarsa wani irin blue job take masa kamar yau ta fara ganin burarsa ta tsotsa har qarshen maqogoronta take kaiwa yana ihu tana yi tana wasa da tagwayensa yayi release ta shanye ta qara tsotsarsa saida taga jelar ta kai arshen girma ta miqe ya jawota jikinsa tana wani goga masa nonuwa ta manne masa tana shafa burar da hannunta yana sakin numfashi a tsayen ta wani wawan bu'de masa qafafu ta 'dora 'daya kan cikinsa wani irin rawa jikinsa ya fara tasani dama tabbas ha'de da wannan don haka ta shirya dawo da shi cikin hayyacinsa
Qara matso da ita yayi jikinsa ya shafa gindinta da hannunsa kafin yana kallonta ya soka mata burar wani irin qaqqarfan numfashi su ka saki ya fara cinta sai juya masa gindinta take da kyaw wani irin gigitaccen da'di ne ya fara shaqarsa ya fara ihu yana buga mata burar ita zafi2 ma take ji sabida taji kamar cikin ta yayi qasa saidai yunwarta da ta gani a idanunsa bazata ita barinsa da shi ba qara 'daga qafarta tayi burarsa ta qara shiga cikin gindinta da kyaw ya saki qara yana luma mata wutsiya sai cinta yake yana kuka yana furta "baby 2mths yunwar gindinki kamar zan mutu kuma bazan iya cin wani gindi ba bayan naki ahhhh baby zan mutu cinki da'di baby inason gindinki banida abinda ya kai gindinki da'di a duniya ah baby gindinki zuma da'di ah baby jin zafin na qaruwa ta furta "baby bari na juya maka kanaso.? Bai iya magana ba ta juya da sauri ta tura masa gindinta sosai ya kuwa luma yana sakin qara jikinsa na rawa a hakan amma sai cinta yake kamar yasha qwaya itama sai juya masa ta keyi ba don tanajin da'di ba sai don tanaso shi yaji da'do ai kuwa ya qara ihu yana caccarta da arfi yana jawo bombom 'dinta yana furta "daga yau na yadda baby muci gaba da aurenmu a haka bazan iya jure rashin cin gindinki ba baby I love u Na baki and komai nawa na baki zuciya ta rayuwata dukiyata baby komai na baki qara tura masa tayi yana wani irin mugun sakar mata burarsa kusan 2h shiru ba labarin kawowa inda tanajin yadda wani abu ke shirin fitowa daga gindinta ta kasa hana Hayat cinta shikam baisan inda ya ke ba sai cinta ya keyi yana kuka yaji wani abu na turo burarsa waje ko kafin ya ankara fayar ta turo burar waje itama ta Fito a tsorace ya ke kallon gindinta yaga ruwa Sosai ta saki qara tana durkushewa yaga cikinta na motsi sosai ya sunkuya ya ma rasa mai zaiyi ya juya ya maida boxer 'dinsa ya juyo ya 'dauka riga yaga baby ta fara fitowa zaro idanu yayi zaiyi magana cikin kuka ta furta "mine" ya sunkuya ya fara jan kan baby har ta fito a tare ashe suke itama ta biyun ta fara fitowa ya qarasa janta yana kallonsu su kaji an bu'de qofar mugun mamaki ne ya cika mummy ta shagala kallon su...
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️7️⃣
Wani irin kuka ta qara saki ta kwantar da kanta a cikinsa ya rungumeta da kyaw yana kissing tsakiyar kanta yana ajiyar zuciya
Wani irin bushewa su kayi a gurin barin baba da ke jin yau tabbas da hannunsa zai kashe Hayat
Shi kuwa General ji yayi tabbas Hayat ya musu arshen cin mutunci don haka suma zasu masa arshen
Taimur kuwa wani irin gobara ne ya kama masa zuciya idanunsa su ka ka'da a yayinda
Safwan kuwa jiri ne ya kamashi ya na ayyana yadda zai kashe Hayat komai zai faru wani qwallan bakin ciki ya sakko masa har yayi zaman aure da Mimi ya gama ko nishi bata ta'ba yi ba in yana saduwa da ita bare kuka bare kuma ihu
'Dagota yayi a hankali ya kaita ya mata wanka da kansa sabida shi gida zaiyi ya shiryata tsaf cikin wata matsatsiyar gown na atamfa babu yadda zaka ganta ka zata tanada aure bare har d yara bakwai
Janyota yayi jikinsa ya rungumi cikinta yana kissing tana shafa lallausar sumarsa ya furta "ya Allah kasa sun shiga" zaro idanu tayi ta furta *Mine* yayi dariya yace duk ranar da mu kayi irin wannan aikin Allah na ninka mana jin da'din da farko lada na biyu furen da aikin ke haifar mana "shiru tayi ya qara 'dora kansa kan nonuwanta yana kallonta ya furta IA sababbin twins 'dinmu na saka a yau qwalla ta fara cikin shagwa'ba ta furta Mine ka bari na hut.. tsigar jikinta suka miqe irin kallon da yake mata Ajiyar zuciya yayi ya furta ki zauna bari naje "ta maqe kafa'da ya qara rungumeta yana tsotsar kumatunta zuwa goshinta ya furta "zan dawo IA" sunkuya ta furta yayi murmushi ya sunkuya ta kama harshensa ta shiga tsotsa da masifar zafi har numfashinsa sai da ya tsaya na wucin gadi kafin ta saki ta tsotsi kunnensa ta saki ta tsotsi wuyansa tukuna a hankali ta kai hancinta ka nasa ta furta *I love u mine* ajiyar zuciya yayi ya ansa *love u more baby* su kayi shiru kafin ya miqe ya jawo ofar
Gaba 'daya suna kallonsa saidai ko gezau a jikinsa General ne ya fara magana "kasan hukuncin abinda kayi'? Kallonsa Hayat ke yi kazo har gidan mutum ka yiwa 'yer sa fyad... Hayat ya furta
A na iya kaini kotun duniya a kan haka zanci gaba da yin haka a duk sadd wani qara yayi ya fa'di
Cikin fargaba goggo ta furta "Safwan ka kasheshi" duk kallonsa su ka shiga yi a kasa a kwance saidai babu wanda yayi yunkurin yin wani abu tsakaninsu Mazan mami ta kalli baba ta furta
Malam ya kasheshi fa.. ajiyar zuciya baba yayi ya juya ya kalleta ya furta Jihadi yayi goggo ta saki salati tana qarasowa gurin baba tace yaya ku 'daukeshi zuwa asibiti baba yace
Wlh tallahi ko da wasa naji maganar nan a waje za kuyi danasani ya kwalawa Salisu kira
Wani irin bugawa irjinta yayi bayan fitarsa ta saka 'yer hula kanta ta bu'de kofar duk suna tsaye ta bushe kanta na sarawa saidai kuma a take ta fara kalle2 inda ta ta ganshi kwance kamar gawa da sauri zata qarasa gurin taji muryar baba
Wlh kika kuskura ta'bashi ki tabbatar da Mun yafe ki daga har Salman kuka ta saki da arfi tana zama bakin ofar a gabanta su salisu su kazo 'daukarsa zasu fita da shi Najwa ta shigo gidan ta dakatar da su
Ta kira wasu escorts 'dinta biyu su ka shiga da shi motarsu ta kalli baba da General ta furta wlh a wannan karon zamu zuba kuma a yanzu ku sani muna tare da shi bazai ta'ba sakinta saidai ku mutu ta juya ta tafi baba ya kalli Mimi ya furta
Ki sameni 'falo yanzun nan ya wuce suma su Safwan su kabi bayansa duk a ka taru a falon
Direct su ka wuce 44 a kayi emergency da Hayat hankalin najwa a tashe ta kira mummy ta sanar mummy ma cikin tashin hankali ta fita zuwa asibitin
Kuka mummy keyi tana addu' a
Duk suka watse sai ita da kyar ta miqe ta shiga falon baba ta zauna can bakin qofa kanta na asa ya fara magana
Farida ke bakya tsoron Allah ko.? 'Dagowa tayi cikin rashin fahimta fuskarta duk hawaye tana kallon baba yaci gaba wlh tallahi balaraben nan ko ha'diye miki zuciya yayi zai amayar domin dole ku rabu sakaryar banza kuma in ba haka ba zai cigaba da ganin tashin hankali yadda mu ma yake sanyamu sannan wannan karon da ke zamu shiga kotu duk abinda lauya yace miki shi za kiyi, duk abinda a kayiwa 'dan shi'a jihadi be ko kasheshi a kayi, fice ki bani guri
An samu an gama da Hayat saidai likitoci sunce ya samu buguwa sosai a qoqolwarsa zai iya mantawa da wasu abubuwa na rayuwarsa da sai a hankali zasu dawo masa
Tana fitowa 'falon baba ganin babu kowa wajen ta nufi gate ba ko takalmi qafarta escorts na biyota ta gudu ta hau wani aca'ba ai kuwa suma suka koma 'dauko mota kamar ta sani 44 ta nufa haka wasu ke kallonta babu takalmi ta hango su mummy ta qarasa bata bari sun ganta ba ta 'boye tana kallon mummy da Najwa na magana suka nufi reception da sauri ta shiga word 'din da taga suna fuskanta a 'dasu cikin sa'a ta hangoshi kwance ta qarasa tana riqo hannunsa ta saki kuka tana furta "Ya Allah ka sassauta mana haka " a hankali taji yana motsi da yatsunsa ta 'dago taga yana qoqarin bu'de idanunsa ta koma can wajen kansa tana kallonsa har ya bu'de idanunsa a kanta kuka ta saki tana furta pls "kada ka tafi ka barni kaji.? Murmushi yayi da kyar ya motsa hannunsa zuwa nata kwantar da kanta tayi irjinsa tana kuka
Najwa da mummy suka shigo saidai mamakin yaushe mimi ta iso su kayi mummy ta furta "Farida babanki baya nan ne"? Kafin ta ansa su kaji an bugo ofar an shiga suka juya escorts ne suka kalli Mimi suka ce zaki taso ko mu 'dauke ki.? Rawar tsoro jikinta ya fara mummy tace Farida kizo kije a hankali ta miqe ta koma ta masa peck a goshi mummy da Najwa su ka bi ta da kallon tausayi kana ganinta kasan ta gama fita hayyacinta tunda maganar aurensu ta fito a ka sani kwanciyar hankali ya qaurace musu daga ita har Hayat
Bayan tafiyarta asibitin gaba 'daya baba hankalinsa ya qara tafiya kan in ma Hayat bai mutu ba to zai karasashi da kansa
A washegarin ranar Salman ya shigo inda yaji labarin komai shima ya sake 'daura a niyar ganin bayan 'dan shi'a shima cewa yayi ai kashe 'dan shi'a jihadi ne sun manta ubangiji da kansa yace labarin laifin da ke tsakanina da bawana nine mai hukuncin komai gafara ko azaba
***************
Ranar da suka shiga kotu kaf dangin mimi haka su Najwa ma kaf haka General da Taimur sai Hayat tas ya Warke dukda yana sanye da abin wuya itama mimi tana sanye da doguwar rigar atanfa blue da qaramin hijabi blue tayi kyaw Sosai mai gabatar da qarar ya fara bayani
Inda bayan ya gama a ka fara kiran Salman yayi yace bayani tun daga farko har zuwa sakin da Hayat yayiwa mimi har ya bada takardar
A ka kira mummy itama ta bayar inda tayi nata tana cikin yi lauyan su baba ya miqe ya fara mata tanbayoyi tana ansawa yace
Wace kwakwarar shaida kike da ita na ya mayar da ita.? Mummy ta fa'da masa yadda su kayi da banat yayi murmushi yace amininsa ne zasu iya ha'da baki sannan in da yasan ya mayar da ita bazai bari ku taho ba ya juya yana kallon alqalin ya fara magana
Mai girma mai shari'a kamar yadda baban mai qara yazo domin a kwatar masa hakkinsa Hayat Muthallib yana zin... Yaji an shaqoshi a gigice duk a ka kalleshi babu wanda ya lura da isarsa gurin juyo da lauyan yayi ya sakar masa naushi a baki ya fuskanceshi ya furta "idan har ka sake furta Zina tsakanina da matata zan tabbatar na datse maka harshe da hannuna
Wani irin tsit gurin yayi har alqalin Hayat ya sake 'daga hannunsa zai kai masa naushi yaji an riqe hannunsa anshinta shima yaji a hankali ya lumshe idanunsa yana sakin ajiyar zuciya ya hanka'dashi can ya fa'di ta juyo da shi tana kallonsa hawaye fal idanunta shima qwalla bakin ciki sun taru masa wai duk sabida Aqidar danginsa suna tsaye suna kallon juna ya janyota jikinsa ya rungume ta saki kuka mai ban tausayi salati su goggo suka saka goggo jummai ta kalli mami tace wlh laifin yaya ne tun yaran nan na kawaici gashi ya jawo sun fara bayyana haukansu da dai a zuciyarsu abinsu yake a fusace Salman ya miqe yaje gurin zai fisgota goggo tace wlh Salmanu ka fita idanuna duk a ka juya a na kallonsu ta fara magana kuka tace kaine da kanka ka 'daura musu aure yau kunzo kun tasasu gaba tun suna jin kunyarmu har sun gaji shin idan shi bakusanshi ba kuna ganin mimi zata yadda tana saduwa da shi alhalin tasan basuda aure.? Sannan ma ko... Alwali ya daka masu tsawa ya ce ya 'daga shari'a sai nan da awa uku ya miqe ya shige a harzuke Taimur yayi kan Hayat yana shirin fisge mimi Hayat ya kai masa naushi ya 'daga hannunsa zai kaiwa Hayat naushi ya tare Abu'Ahlam ya janye Hayat zuwa gunsu et Taimur zai bishi Najwa ta tsinka masa mari ya 'daga hannu zai rama Mustapha Mummy ta tsinka masa itama suka wuce babansa ya jawoshi
shi kuma Salman ya janyo mimi ya tsinka mata mari ya kalleta ya furta "Idan kin raina baba ni mama tasha fa'da miki nine matsayin baba a gunki wlh za'a dawo anjuma kuma za'a baki za'bi tsakanin Safwan da shi ko bazaki koma hannun Safwan ba mun yadda amma bazaki koma hannun wannan halakak.. ta furta pls yay.. ya qara sharara mata mari yace wlh mun gaji a yau zaki yi za'bi anjuma tsakanin mu da shi zaki za'ba ya wuce ya barta gurin tana kuka ...
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣0️⃣
A hankali ta miqi jikinta har yana rawa ta shige word 'din ba tare da sanin ma su mummy na gurin ba hakan yasa suma suka koma zuwa wani farfajiyar 'yen jinya masu raino na nesa da su da yara a yayinda Najwa ta kalli mummy ta fara magana
Yasmin 18yrs kenan da gaba 'dayanmu mu ka gane Hayat ya bar AQIDARMU saidai mu ka 'dauka quriciya ce shiasa sannan mu kace zamu saka idanu a kanki mu gano ko kinada hannu a ciki saidai ga mamakinmu kema baki san ya bar AQIDARMU ba kuma baki kula da sam baya yadda yin magana sallah et gabanki sai in ta qure shi ya sai yayi tamu a gabanki in kika tafi ya sake tasa
A shekaru 7 in baki manta ba Hayat yace zaije wani course à Miami à gidanki na can baki ta'ba bincikawa ba domin kuwa hutu de ya ke zuwa yi a Miami amma ainihi yana makka ne yana karatu a *UMMUL-KHURAH* inda manyan malaman sunna musamman na ku nanan Nigeria su kayi karatu kamar su *Sheikh Mahmud Abubakar Gumi* da sauransu ban gama mamaki ba sai da na shiga makka da kaina nayi bincike na gano Hayat yayi Degree a kan tarihin musulinci mummy ta 'dago tana kallon Najwa murmushi tayi ta ta bu'de wayarta ta shiga ta kunnawa mummy videon graduation 'din hayat inda ya fito da F/class Najwa taci gaba
Wlh duk zuri'armu ta *Thariq Ahnan* babu wanda mai kishin zumunci kamar hayat hatta da yaran da na haifa cikina mummy ta share qwalla najwa taci gaba
Bayan na gama duk bincikena na gano Hayat baya ya gane gaskiya ya kuma fi kowa sanin ba hanyar daidai mu ke tu ba saidai ya jadaddawa kansa mu ahalinsa ne mu dolensa ne don haka ba gudunmu zaiyi ba taimaka mana zaiyi mu dawo kan hanya a shekaru uku da suka wuce muka nemeshi a kan hakkinsa da kakansa ya jaddada mana cewa da zarar yayi 30yrs mu maida masa amma Hayat yace mana idan mu da muke danginsa bamu anfani dukiyarsa muna juyawa ba waya da zai anfa a lokacin ne ya mayar da komai na wannan shiya asusun Family inda yace har jikoki sai da dukiyarsa ta gadon babansa da mamansa na kamfani da kuma gadon da babanmu et ya raba musu su duka dayaranmu wadda Zainab ta bamu wasiyya ni da ke cewa kada mu bashi har sai in yanada iyali wanda da nayi bincike na gano kin ha'da aurensa ne da Farida domin ya ansa na Zainab ya bar Iran a tsammanin ki in yabar zai bar AQIDARMU ke bakima san yariga ya bari yana ba
Najwa ta kalli mummy ta ce Hayat dukkanmu muna kaunarsa ne sabida daga shi har babansa sun kasance masu kaunar zumunci basu ha'damu da kowa hakan yasa babu wani 'dayanmu ko yaranmu da ke bakin ciki ko hassadar 'daukakar da Hayat ke samu à kullum cikin rayuwarsa yana aiki da gomnati babu irin 'daukaka da baya samu yanzu haka gomnatin na shirin bashi mukamin (Ministan mai n'a qasa dukda wasu sunso qin haka a majalisa sakamakon alaqanta hakan da su kayi da qaracin shekarunsa amma ni da 'yen uwana mu ka tabbatar basu yi nasara domin a yanzu haka bacin Hayat na kwance gurin nan da yanzu yana kan sabon mukaminsa ne na "minista of oil and gaz na Iran" Yasmin wlh tunda na ke ban ta'ba ganin ko da makamanciyar soyayyar Hayat da farida ba
A farko da kika kawo ta nafi kowa tsanarta domin girman kanta da rashin son kala mutane ko ranar da naje mata da fayel na mata bayanin et tanada 5%100 cikin kamfanoninmu wannan kyawta ne da tun kafin Hayat mahaifinmu ya rasu ya tsara yinsa a duk sadda a kayi wata suruka mace a auri'armu amma Farida sa'banin dukkan surukanmu bata nuna kwa'dayi da zalama ba hakan ya fara sani tunani a kanta
Yasmin Farida ce ta fara sani yiwa kaina wasu tanbayoyi "shin a farko batasan AQIDARMU ba ta auri Hayat amma ko da ta iso tasan AQIDARMU bai ta hanata ci gaba da kaunarsa tare da son kasancewa tare da shi ya ba qaramar yarinya amma ta nuna komai yana hannun Allah domin a bawai a lokacin ma AQIDARMU baya damunta tafi kowa damuwa saidai son da takewa Hayat ta bari ya rinjayeta hakan yasa ta kalli yuwuwar ta sanjashi zuwa hanya madaidaiciya
Na tabbata idan da dayawa suka ga waninsu dangi ko masoyi ko miji cikin AQIDARMU da farko zasu mayar da hankali ne wajen jawo hankalinsa da yi a masa nasiha da addu'a bawai kyama da kyara ba da wuya a wannan zamanin a samu mace mai soyayya domin Allah kamar Mimi hakan yasa har danginta na shiga bincike a kansu
Kallonta mummy tayi ta girgizata kai kwarai kuma na gano dayawan abubuwa daga kan shi babanta et har Wasu daga 'yen uwanta saidai yanzu muci abinci et ni yunwa na keji zan qarasa baki labari dalla2 zuwa gobe de IA
Ajiyar zuciya mummy tayi tace shikenan..
Tana shiga word 'din gadon ta nufa ta 'dora kanta irjinsa tana hawaye kafin ta 'dago tana tana kallonsa ta furta *pls mine kamin haka sau dayawa pls last tym kai kamin promis bazaka sake tafiya ka barni ba ka taimakamn ka tashi haka don Allah ta saki kuka tana mayar da kanta irjinsa
Kallon Mama Safwan yayi yace bana fahimtar kamar yaya Shi sojan zata aura? Ajiyar zuciya mama tayi ta kalleshi tace sabida shine mafitarmu a kwana biyun nan ni da siyama mun gano wani sirri wanda Mayar da aurenka da Mimi zai iya fallasawa dole mu hakura sabida ko babu komai burina shine kada dai ta koma gurin wannan hamshakin balaraben
Idanunsa ne su kayi ja kamar zaiyi kuka yana kallonta ta kunna wayarta ta saka ta video ta tura qofar masa ya ansa yana kallo cike da mamaki ya 'dagota yana kallonta ta furta yanzu and kaga dalili don haka kabarta ka bi ta layla da ke sonka tuntuni karka manta kafi kowa tsoron fitar sirrin nan kuma nan ka kwana kana ciwo tunda kaji yadda balaraben nan ke saduwa da Mimi haka kake so kaje ka maidata kana tariyo yadda yake saduwa da ita ka bar shi da wancan soja dama gindinsu 'daya da balaraben su qarata nidai burina kada ta koma hannun balaraben shiru yayi yana ci gaba gaba da kallon videon
Su mummy daga can su ka wuce gida abinsu sanin Mimi nanan..
Bayan tayi ishaa ta gama zata cire hijabi wata nurse ta shigo ta miqa mata basket da qaramin akwati tace wai inji mummy "tnx" ta furta nurse ta wuce ita kuma ta zauna a hankali ta bu'de basket 'din domin sai yau taji tanajin yunwa sosai aikuwa farfesun kaza ne da dafaffen arish da plantain dafaffe da soyayyen kwai sai ketchup da tea flacks tea sai anshi and yake da ta bu'de ta tsiyaya ta zuba abinci sosai taci gaba bawai don da'dinsa ba sai domin yau ne ta samu nutsuwa ta gama ta shiga tayi brush ta fito ta bu'de akwatin ta fidda doguwar rigar bacci tasa ta saka hula a hankali ta koma kansa ta zauna gefensa ta bu'de qur'ani qarami da ta gani gefensa ta tabbata na mummy ne ta fara masa karatu har ta fara gyangya'di kafin ta kwanta irjinsa na mintuna ta masa addu'a sosai ta koma kujera ta kwanta saidai ma sam ba baccin ta kaji ba
Kallonsa baba yayi bayan ya gama sauraron record 'din da yayi na maganar Mimi baba yace shikenan ka Adana gobe alqalin zaije mu ma yaji mai a ke ciki domin and yamin alqawarin biya mana bukatarmu bare yanzu da mu ka samu hanyar kamata ita kanta gobe zaije itama har asibitin ya kai mata takardar tasa hannu
Salman yace baba Allah ya kawo mana arshen wanna masifa ni and nan da 4dys ya kamata na koma school
Baba yace kada ka damu gobe tana saka hannu a takardar wahalarmu and ta qare..
*************
Tun 3:am ta tashi ta fara nafilfili har asuba tayi fajr tayi karatu ta miqe taje tayi kissing 'dinsa Sosai ta tsotsi bakinsa har tana shafa fuskarsa kamar ba wanda ke comma ba kafin a hankali ta juya ta shiga ta sake yin wanka ta shirya cikin jar abaya ta bu'de sauran kayan abincinta taci ta sha tea zata zauna nurse ta shigo still da basket hannunta ta miqa mata tayi godiya ko bu'dewa bata yi ba ta ajiye kawai ta zauna sabida ta rigada ta qoshi
11:22 tana kishingi'de tana gyangya'di a ka shigo ta bu'de idanunta a hankali ganin mutum da shigar suite ta gyara jikinta ta jawo hijabi ta saka ya furta "sorry madam an bani izni sai kawai na shigo" ok tace kawai a hankali yace za kiyi signing ne kawai ok tace ba tare da ta tanbaya daga ina ba sabida haka kawai taji bai kwanta mata ba tanaso yayi maza ya fita ta ya zauna gefenta ya fara bu'de takardu yana 'dora hannunsa sama ya nuna mata daidai inda za tayi signing tayi har ta gama duka ya furta "yanzu" ya fito
A cikin motarsa a harabar asibitin ya jefa kiran baba ya 'daga ya furta alhamdulillah
Baba yace kenan yanzu ko ya farka ko kada ya farka tunda tayi signing duka kotu a zata bada sauran sakinta ko.?
Lauyan yayi murmushi yace ai tunda ga signing 'dinta ko wani irin lauya zai 'dauka dole kotu zata bata saki
Alhamdulillah shima baba ya furta yana murmushi....
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️9️⃣
Gyaran murya Dr yayi ya furta Alhaji bisimilla da kyar baba ya iya zama baima yi magana ba dr ya fara magana
An turo mana da umarni daga headquater na abuja cewa wannan yarinyar ta ka matar aure ce don haka mijinta ya saka hannu cewa in bamu sake ta a yau ba zamu fuskanci hukunci daga babban kotun duniya wanda a gaskiya mu arfinmu iya Nageria ne ba zamu iya wata shari'a da kotun duniya ba
Yawu baba ya ha'diya ya kasa magana Dr yaci gaba
Alhaji inaso kayi hakuri abokin aikina yamin bayanin dalilin da yasa is kawo ta amma shawarata shine ka tafi da ita ku zauna ku fahimci juna shi banbancin AQIDA har duniya ta na'de baza'a dainaba domin et har qarshen duniya za'a yi izala, 'darika, tijjaniya, shi'a da sauransu zagi da cin mutunci da gaba bashi bane mafita a tsakaninmu domin ita rahama da shiriya hannun ubangiji take wani iyayensa da kakanninsa 'yen IZALA shi ya zama 'dan shi'a wani a farkon rayiwarsa 'dan IZALA a qarshe ya qare a shi'a Allah shine mai juya al'amuransa idan har bamu mutu ba bamu cire rai da ikon Allah don hak... Baba ya miqe yace nagode
Ok Dr yace bari na ta fito ya kira waya suna gun a ka fito da Mimi hibinta har qasa kanta na asa baba ya fita ta bishi..
Kallon Lauyan Najwa tayi tace ka tabbata duk hujjojin da mu ke da su sun isa.? Lauyan yace eh IA kuma monday zan gana gana da wancn lauyan
Suna isa gidan su ka goggo su ka rungumeta ganin yadda ta zama kamar ku'din guziri dada tace muje kiyi et wanka kici abinci
Baba ya kalli Salman yace na kai hannunta iyaka lamarin nan ya gundureni yanzu ko kai zaka qarasa kamar yadda kai ka 'daura musu auren haka yanzu ko kai zaka tabbatar ya kammala sakinta kafin ta haifi wannan qadararren cikin domin zai zama mune sakarkaru idan har ta qara haihuwa da wannan halakakken
Ajiyar zuciya Salman yayi yace IA baba..
A asibitin kuwa Hayat ba alamar fita comma jiya i yau
Bayan tayi sallah azahar tana zaune kan dadduma addu'a take yi masa sosai dukda yanzu hawaye ma sun daina fito mata
Salman yana fita goggo asma ya kira ya bata labarin komai shiru tayi duk surutunta ta jiyo muryarsa
Goggo inaso yadda kika shawo kan mimi ta yadda da auren nan kizo mu ingénieur shawo kanta cikin kwanciyar hankali ta rabu da 'dan shi'ar nan
Ajiyar zuciya goggo tayi tace Salman rabuwa da 'ya'ya bakwai da kuma wani cikin.? Yawun takaici ya ha'diya kaddai itama goggo asma tana bayan mimi ya jiyo muryarta
Salman akwai abinda in Allah ya tsarashi wlh ko duniya zasu ha'du basu iya rusashi, auren mimi da wannan balaraben tsarin Allah ne domin ina tabbatar maka ni kaina ranar da ka fara fa'damin maganar auren sai da nayi mafarkin Mimi tsakanin tsuntsaye tanata musu wasa tana murmushi ban fahimci manufar mafarkin ba sai da ka kirani kacemin mimi tayi haihuwa ta biyu sannan yara uku wlh Salman ya kamata ka janye ka kiyaye shiga hurumin ubangiji tun Farko shine mijinta uban 'ya'yanta da Allah ya halitta ta domin sa Allah ya rubuta auren na su ne a yadda mu ka tsara ni da kai bawai mune mu ka tsara ba tun can rubutacce ne don haka Ni babu ruwana zunubin da nayi a baya na roqi Allah amma yanzu bazan qara shigar da kaina cikin hurumin Ubangiji ba kaima ka kiyaye AQIDA ba hauka bane Allah shi ke da iko kan komai babu wanda yasan arshensa da zamu shantake a duniya muna cewa wane 'dan wuta ne ko da kuwa munga mutum cikin karkataciyar hanya addu'a ce tamu domin Allah zai iya shiryashi kafin mutuwarsa kai tayi kuma da ke kan hanya ka ta'be yayin mutuwarka kamar yadda yazo a hadisi guda Allah ya ganar da mu yasa mu gane banbancin AQIDA da alhaki domin dayawa ana zalunci a danganta hakan da AQIDAR mutun bayan babu inda Allah y yace wani ya zalunci wani don wanin na hanyar da ba daidai ba ta kashe wayar
Shiru Salman yayi yana kallon wayar dukda bawai ya karaya bane ya shiga tunanin mafita...
Kallon Siyama goggo binta tayi tace shiasa banso kina mu'amala da su goggo idan har su ka gano wannan sirrin da mu ke 'boyewa yau shekaru hu'du wlh bansan yadda zanyi da kaina ba don haka ki kira yaya hanne kice musu abinda yasa bakiso suzo gidanki yana cike da dangi baban Amal da sukazo wani biki
Ajiyar zuciya tayi tace to mama ta jefa layin goggo bugu 'daya goggo ta 'daga Siyama ta gaida goggon, goggo tace haba siyama kema fushin kike yi da 'yer uwarki a ce duk abin nan da ke faruwa da Mimi sam kin kasa zuwa ki gaisheta haba Siyama
Ajiyar zuciya Siyama tayi tace goggo wlh school ne ya tasani gaba ga Amal na kiwya ko ina da ni da mai aikina mu ke tafiya shiasa kuma jiya Dada tace zakuzo da Mimi kuyi kwana biyu ko.?
Goggo tace eh mun yanke hukuncin ne ganin su fauza duk suna makaranta ko hutu suka zo basu da'dewa gidan daga mu sai iyayenku sai ita shine mu kace tunda babban gida gareki bari muzo da ita ta 'dan huta ta samu nutsuwa
Ajiyar zuciya Siyama tayi ta kalli Mimi mamanta kafin ta fara magana
Wlh goggo yanzu haka gidan nan a cike yake da bakin baban Amal 'yen maiduguri biki biyu garesu shine duk rabin baqin gidana suke ko falo cike yake
Shiru goggo tayi Siyama taci gaba don Allah goggo kuyi hakuri yaso IA ni zanzo cikin satin nan muyi wk end toh shikenan goggo tace su kayi sallama
Bayan ta kashe wayar ta kalli goggo jummai tace yaya na rasa dalilin dayasa na lura sam daga binta har Siyama basu so a na zuwa gidan siyama ga mijinta kuma mai rufin asiri sosai
Mami da ke shigowa tace ba ku ba har mu haka siyama ke yiwa yaran nan in suka zo hutu suka kirata zasuje sai tace tanada baqi ko tayi tafiya
Goggo hanne tace wannan gida nata da mutum 100 ma zasu iya zama wasu irin naqi ne zasu hanaka tar'bar dabginka
Mami tace sai kiga ta tura musu ku'di tace suyi zamansu bayanan kinsan yara su kuma da ta tura musu ku'di sai su bar maganar
Shiru su goggo su kayi mami tace kin san mijinta ance waje shima yayi karatu qila baya domin son mutane shiasa
Mummy ta tafi duba su huda a gida Najwa taje gun kaita ita yanzu busy hidimar kotu babu kowa
A hankali ta ke fitowa gidan har ta kai gate dedans ke a na sallah asar duk suna masallaci ta tari Aca'ba ta hau tana hawa Salman na qarasowa ya ganta da sauri shima ya hau ya bi bayan ta...
Mummy da su Huda da masu renonsu ta taho asibiti sabida khausar na gidanta tare da su twins 'dinta
Najwa da yanzu suka gama da lauya ta nufi asibiti ta duba Hayat kafin ta wuce gida mugun bacci ta keji yau mummy zata bari haka ta ke ta ayyanawa a ranta har ta shigo asibitin
A daidai zata shiga word 'din ya kira sunanta da arfi a mugun firgice ta juya take idanunta su ka fara sucres kawo ruwa a ka tsaya a na kallonsu da son gane mai ke faruwa ya fara magana
Wlh Mimi in kika kuskur... Da sauri ta qarasa gabansa ta riqe qafarsa tana sakin kukan da ta kwana biyu bata iya yinsa
Kallon2 mutane suka shiga yi a na kuma kallonsu
Mummy da najwa ma a harabar suka ha'du suke qarasowa tare suna magana Najwa na cewa gaskiya Yasmin yau zanyi bacci gida yaso gobe kema sai in rama miki kije mummy tayi murmushi tace karki damu kedai kije suka hango qofar word 'din a cike wani irin kallon juna Mummy da Najwa su kayi a tsorace kardai ya qarasa da hanzari su ka shiga jarabarsu ratsa mutane suna wucewa har su ka hango ashe Salman da Mimi a ke kallo suma su ka tsaya
Ya furta mimi wato kin zama jahila kin zama mara tsoron Allah duk sabida soyayyar wannan halakak... Ta furta don girman Allah yaya ka taimakeni duk hukuncin da zaku 'dauka kaina ku bari na gama jinyarsa wlh babu abinda zan iyayi idan yana cikin halin da yake ciki yaya kai 'dan uwana ne jinina kafi kowa sona da sanin darajata kamin alfarma ka barni nayi jinyarsa ko ba domin ina sonsa ba sai domin hannunsa ne a kaina na kula da shi a matsayinsa na mijina kuma na tabbata bazakaso in mutu Allah ya kamani da rashin bashi hakkinsa ba alhalin shi yana bani dukkan hakkokina ta qara sakin kuka tana riqe afarsa
Najwa macece kamar namiji a domin hatta 'yen uwanta yawanci ita ke shige musu matsalarsu ko qwalla da wuya ka ganta tayi amma a yau ganin yadda mimi ke durqushe qafar yayanta tana magiyar ya barta tayi jinyar mijinta da dama nauyinta ne tayi jinyarsa ta tsinci kanta da hawaye tare da fa'dawa tunanin wai kawai sabida AQIDARMU yaran nan su ka kasa samun kwanciyar hankali a rayuwarsu dukda itama tana sane Tuni Hayat baya shi'a
Wani irin tausayi ne taji na Hayat da ke tu kwance rai hannun Allah da yaransa da ke rabe à duniya wasu na Nigeria wasu na America a yayinda babu wanda yaga yasan a yanzu kuma me Allah ya sake hallitawa cikin mimi juyawa tayi ta kalli Mummy ta furta Yasmin IA daga yau na bar AQIDARMU kuma IA zan tabbatar 'yen uwana da yaranmu kaf sun barshi domin Hayat har ya auri farida kinfi kowa sanin bai ta'ba fa'da da kowa ba sai 'yen matayensa amma an wayi gari ya zama kamar zaki yau idan ya mutu ko munada hakkin domin sabida AQIDARMU rayuwarsa ta shiga wannan masifun
Ajiyar zuciya mummy tayi domin a yau itama tausayin mimi da Hayat ya qara ture mata duk wani tunani a duniya tabbas bazasu iya rayuwa babu junansu ba amma banbancin aqidar Iyayensu ya hanasu morar Furen da Allah da kansa ya kulla tsakaninsu
Domin kuwa tabbas ubangiji da kansa ne ya kulla aurensu da soyayyarsu a yayinda yanzu AQIDA ya hana su moriyar ni'imar Allah a kansu
Kuka ta keyi sosai ta 'dora kanta ta qafarsa shi cikar da a kayi a na kallonsu ne ya fara damunsa ganin wasu ma na'dar abin suke suje su watsa a media cikin kakkausar murya ya furta zaki yi jinyarsa bisa shara'di 'daya
da sauri ta 'dago ba tare da jin shara'din ba ta furta yaya ko menene na yadda "ajiyar zuciya yayi yace *alqalin baba zai sanar miki shara'din bayan ya warke in zamu koma kotu kin amince.?
Girgizata kai tayi ta furta wlh na amince sam batada idea a kan shara'din saidai shi ya ma na'di maganar ya janye ta daga afarsa ya wuce duk a ka bishi da kallo....
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️8️⃣
Bayan awa uku aka dawo saidai ba shari'a a ka sanar alqali ya 'daga shari'ar zuwa sati shida masu zuwa sannan kotu taci tarar Hayat 300k na taka dokar qasa wajen 'daukar mataki a hannunsa da haka a ka 'daga shari'ar
Baba da General da Taimur na zaune inda su ke Mummy ta nufi Hayat ta riqoshi tana furta pls son ka koma gida inda yanzu ka huta kaga dr yace motsinka dayawa bai kamata ba ok ya furta tace zanje na duba lauya kafin na qaraso ta wuce su Najwa su kace yazo suje saidai hankalinsa na kanta ganin tana zaune itama har yanzu ga duk 'yen gidansu sun fita saidai yana qarasawa escorts na isa suma hannu su ka kai zasu ta'bata da nufin zasu 'dauketa ya kaiwa 'dayan naushi inda take su ka tarar masa Mimi ta fara kuka tana furta *pls mine ka bari* sosai su ka fara naushe2 shi da su inda su Abu'noor su kayi2 Hayat abu yaci tura inda 'dayan ya kaiwa Hayat wani wawan naushi a wuya ya fa'di ba ko motsi Mimi ta saka ihu tana tsugunawa kansa escorts 'din su ka fisgota su kayi gaba
Cikin mugun zafin nama su Abu'noor su ka taru kansa abu'Nawwal ya ta'ba wuyansa yaji shiru ya kalli 'yen uwansa cikin tashin hankali saidai su ka nutsu su ka 'dauke shi da zuwa 44
Najwa kuwa tana office tana magana da lauyansu domin tana son su 'daukaka qara zuwa kotun qasa tanada wasu shahararrun hujojji da zata ga bayan Baba Safwan da General Taimur sun gama shirya komai da lauyan ta fito ta samu sabon tashin hankali a gogice tabi 'yen uwanta suka nufi 44
A falon baba su ka ajiyeta Salman da Baba na tsaye
Wani irin Mari Salman ya sakar mata a kumatu da sai da tayi ta da gaske kafin idanunta su ka kara bu'duwa baba ya fara magana
A yau ba sai gobe ba zaki bar kaduna ko da yake duk inda kuka je binki ya keyi ko.? Toh wannan karon za ki ga inda zaki zauna har zuwa ranar da zamu koma kotu hawaye kawai ta keyi suka fita su ka barta tana kuka
Bayan kusan 1h Salman ya shigo da akwatinta a hannunsa ya furta "muje" a hankali ta miqe ta tanabin bayansa su goggo su mami duk suna waje suna kallon su har suka wuce ya bu'de mata baya ta shiga ya tayar suka fita gidan
Comma Hayat ya shiga mummy sai kuka ta keyi ta kasa zaune ta kasa tsaye Najwa kuwa ta gama kaiwa bango da duk al'amarin ya kaita bango tayi shiru
Ji tayi yayi parking bata motsa ba taji an bu'de wasu gardawan mata biyu suka rikota su ka fito da ita sai lokacin ta 'daga kanta tana kallon sunan gurin da aka rubuta da manya haruffa *REMINDING HOME BARNAWA KADUNA* taji matan sun jawo ta da arfi kukan ma kasa yinsa tayi sam ta nemi hawaye a idanunta ta rasa har wani 'daki kamar sales na prison suka jefata katifa ce kawai a ciki suka kulle ta zauna tayi shiru tana kallon faratunta
**************
Yau kwanan Hayat biyar yana comma sai Mimi da ke cin qaniyarta a Reminding home saidai sam ba wannan bane damuwarta "kwana ta keyi sallah tana masa addu'a har gari ya waye tana kan dadduma tayi haske fayau ta rame..
Najwa ta gama komai na kararsu inda yanzu lauyan ta ke jira da zai nema a mayar shari'ar babban kotu shima baya asar ne suna jiransa su Abu'noor duk sun koma Iran sabida ayyukansu saidai ko yaushe suna kan video call da Najwa
General da Taimur ne a 'dakin General su ke magana Taimur yace
Daddy wai to yanzu in still bai bada sakinba yaya za'ayi? General yayi ajiyar zuciya yace kai dai ka bar komai hannunsa banason ka qara yin wani abu tunda ka kai bakada kula yanzu da ban kashe maganar nan ba a ka gano kai kasa masa bom da yanzu kome zanyi sai ka fuskanci hukunci sabida shima kaga Danginsa masu shine kuma sunada zumunci zasu tabbatar sun hukuntaka
Hawaye mama ta fara tana mamakin yadda Taimur ya zamani me son kansa dukda ta bashi labarin yadda suke kamar tagwaye ita da maman hayat auren baban Hayat ya ne yasa ta nisanceta a amma har gobe ko cikin 'yen uwanta da su ke ciki 'daya bata da wanda take kauna kamar zainab
Ita mamaki ne abin ke bata just 'dan kwanakin da Mimi tayi da su ne Taimur ya kamu da sonta haka har yaje yin kisa dominta
A hankali ta juya tana sharar qwalla ita gashi har yanzu ko Yasmin bata sakewa da ita sabida fushin abinda su ka yiwa 'yer uwarta amma zata neme ta ta mata magana da neman yafiyarta har a kan cikin da suka je fiddawa
Hayat dai har yanzu yana comma wanda hakan ya zamewa su baba Zuma suna fatan ya qarasa ko sun huta suna kuma jin tsoron in bai mutu ba har ranar komawa kotu alqali yace ya 'daga shari'a har sai ya warke..
Mummy da Najwa kuwa sun bar komai sun tare asibiti su kansu kana ganinsu duk basu cikin hayyacinsu
Wannan matsalin da rayuka dayawa ke ciki Wai duk kan babancin AQIDA ne Allah ya kyawta ya mana jagora.!
"Yau 3wks mimi ciwo yaki ci yaki cinyewa tun bayan da tayi sati a gurin ta fara rashin lafiya tun suna banza da ita har suka dawo suka fara kula da ita inda gwajin farko a ka gano shigar ciki a ka kuwa kira baba a ka sanar masa ya zabura yana furta Innalillahix3
Ko Salman baba bai fa'dawa ba ya kira salisu su ka nufi gidan a office 'din dr baba na shiga Najwa na zaune itama
Tsayuwa yayi cikin mugun tashin hankali yana kallonta Sanye da Bakar abaya da 'dankwalin ta yane kanta sai songlass a idanunta tsaf a balarabiyar
Ta miqe ta miqawa baba takardar tace (ka duba ga original hannuna tana 'dauke da cikin sati uku kuma wlh tallahi cikin nan ya fita ko da kansa ne sai na 'daure ka har igiya ya saura ta yi tsaki ta fita
Yawu baba ya ha'diya gumi ya taru masa a goshi kamar mai saran itace ya furta *wannan wane irin qaddara ne*?
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣2️⃣
Qara riqo hannunsa tayi cikin gigita da 'dimuwa da kyar ta iya furta *Mine* bai ko kalli inda take ba saidai wani irin bugawa da zuciyarsa tayi da arfi
ya fara ganin duhu dama ba gama warkewa yayi ba
Cikin tashin hankali ganin yana lumlumshe idanunsa yana layi ta qara qoqarin sake riqo hannunsa saidai wani irin kamar irjinsa yayi ya yanke jiki ya fa'di a sume
Jakar hannun lauyan baba ce ta fa'di ya fara gumi ya juya yana kallonsu baba da ko gezau
A gigice mummy ma ta qarasa Najwa na zaune tana shaqar abinda take shaqa
Wani irin kuka ta keyi ta fara sambatu kamar hauka sabon kamu
Nashiga uku don girman Allah ka tashi wlh zan fa'da yadda abinda ya faru ba yadda kaji ba" ta kalli mummy kamar mahaukaciya tana furta mummy na shiga uku wayyo Zuciyata
Mummy hawaye ta keyi tana kallonta tama rasa wa zata taimakawa cikinsu ita da Hayat kawunansa ma tsabar tashin hankali da suke ciki ko motsi sun kasa kamar an shuka su
'dora kanta tayi irjinsa tana kuka tana sambatu "pls mine ka tashi ka tausayamin wlh gara ni in mutu da in zama sanadiyar mutuwarka mine ka tashi don Allah wayyo mama wayyo ya Allah ka na tuba ka sassautamin yarana babansu ya Allah ta qara sakin kuka sosai tana zama qasan
Wani irin hawaye dada da mami da su goggo ke yi kamar yara
a hankali mummy ta furta "Farida kiyi hakuri ai ba mutuwa yayi ba ta juya ta kalli su Abu'noor da kana ganinsu kasan sun kai qololuwar bakin ciki saidai a hakan ta musu alama da suzo su 'dauki Hayat shiru kafin Abu'Ahlam ya taso ya qaraso ya ta'ba gefen wuyan hayat ya kalli mummy
Mimi ganin yadda yayi ta qara matsawa tana furta mummy mu saka masa ruwa bazai mutu ba yamin alkawari bazai tafi ya barni ba
Kallonta duk su keyi da mugun tausayawa a hankali shima Abu'noor ya qaraso zuwa lokacin da gorar ruwansa na sha su ka fara yayyafa masa shiru bai farfa'do ba
Idanunta ne suka qara cikowa taf da hawaye ta anshi robar ruwan ta juye masa a fuska zuwa irji shiru ta juya tana kallon mummy
Wani irin sababbin hawaye ne suka shiga sulalo mata ta 'dago kansa ta kai hancinta kan nasa tana shako numfashinsa shiru ta saka hannunta zuciyarsa shiru ta furta "Ya Allah ka 'dauki raina nima tana sakin hawaye"
wani irin jijjigashi ta shiga yi ta saki kuka tana furta shikenan tawa ta qare
Alqalin da kansa wani irin qwalla ya ji a gefen idanunsa ya ajiye biro 'dinsa ya kama kansa inda shima lauyan su baba ya zauna da'bal a kujera yayi shiru
Su kuwa su baba suma shiru saidai su na nasara da suke ganin sun samu inda Taimur yafi kowa
Safwan ma da mamansa babu wanda yayi yunkurin zuwa lallashin mimi cikinsu
Su goggo na son zuwa saidai ganin yadda surukanta ke gurin yasa basu qarasa ba
A qarshe alqalin ya bada sanarwar 'daga shari'a zuwa farfa'dowar Hayat ya shige ciki jikinsa duk a mece
duk sunyi jigum suna kallon mimi da ke ta sambatu da kan Hayat a cinyarta da Kyar Abu'Ahlam ya kalli mummy yace kamar dogon suma yayi muje asibiti "bata iya magana ba Abu'Ahlam da abu'Nawwal su ka 'daukeshi suka wuce a zabura mimi ta bisu sai lokacin baba ya kira escorts da ke waje wai su riqe Mimi
Suna fita an saka Hayat a mota suka shiga Mimi zata shiga su ka riqo ta, ta shiga fisge2 tana jefa qafafu kamar jarirai cizo yakushi inda ta gantsarawa 'dayan cizo har fatarsa da namansa su ka fita ya saketa yana qara ta fisge a hannun 'dayan ma ta kwasa da guru saidai itama garin gudun mashin ya ka'deta jini ya 'balle mata dukda bata suma ba kamar ya sani ya 'dauke ta zuwa asibitin 44 itama
Tana kuka tana furtawa nurse wai ta barta zata fita nurse 'din tace tayi hakuri saidai fusge jikinta tayi ta miqe tana dafawa nurse 'din zata biyita ta 'dauki almakashi tace kika biyoni zan soka miki dole nurse 'din ta tsaya
An dubashi kuma dr yace zuciyarsa ce tayi qaramin bugawa yayi dogon suma saidai stlill hakan bai kamata ba a yanzu ganin bai da'de da fitowa daga comma ba zai iya mutuwa in da qarar kwana don haka yacewa su mummy lallai a kiyaye masa tashin hankali
da kyar take takawa jikinta duk jini ta bari a dubata a gani cikin ya fita ko yananan taqi
.a haka take tafiya har ta hango su Abu'noor
Kallon su baba lauyan yayi yace "Munyi nasara" saidai...
General yace saidai me.? Yayi ajiyar zuciya yace ban ta'ba aikn da zuciya ta ta karaya ba irin wannan a gaskiya ban ta'ba ganin soyayya kalan ta yaran nan ba
Tsaki Taimur yayi yana juya fuska baba ma tsakin yayi yace ai ko jinin juna suka sha kowannensu zai amayar da na 'dan uwansa tunda dai yanzu gashi rabuwa dole ya kalli lauyan yace kenan yanzu a na dawowa alqali zai bada takardar ta ko.?
Lauyan yace eh saidai ina fata kada abubuwan da suka faru su zama wasu hujjoji da zasu tallafawa yaran wajen ya canza shawara
Shiru baba yayi..
Alkalin Iyace amma karka damu IA zamuyu mu gama ni kaina a yau kawai shari'ar ta isheni zanyi komai domin mu gama da wuri
Ok baba yace su ka masa godiya su kayi sallama
Ganinta jina2 mummy da Najwa su ka taro ta itama kanta jiri ta keyi bata gani Sosai
Su mummy su ka zaunar da ita
Najwa ta kira wata nurse tace maza zo a nan ki duba mana ita nurse 'din ta zo ta fara duba Mimi inda tace dole a mata scanning zata qi mummy ta riqeta suka tafi tare
Hayat ya farfa'do kawunansa na kansa suka fara masa sannu saidai a take komai ya fara dawo masa
*Ina kichen ya 'daukeni ya tafi yada ni yayi Abinda zaiyi da ni* ya saki numfashi *Yah Salman ne da goggo su ka tilastani*
*ga takardu ta saka hannunta da kanta na bayanan yadda Hayat Muthallib ke saduwa da ita da arfi*
su kaga yana wani irin numfashi na masu shirin mutuwa su kaga ya shiga yi suka yo kansa
A anyi scanning cikin ikon Allah cikin na nan suka dawo mummy na lallashin Mimi a kan tayi hakuri a bata kulawar da ta kamata saidai nan suka samu sabon tashin hankali da sauri mummy ta qarasa Mimi na jan jiki da kyar har itama ta qarasa suna shiga word 'din yana tari
Mimi turesu duk tayi jin Abu'Nawwal na cewa Abu'Ahlam Haka commander Salim yayi ranar da zai ras..
Mimi ta riqo hannunsa tana hawaye bai ma san wa ke kansa ba ya da'de yana 'boye damuwarsa yanzu abin ya taho masa gaba 'daya niyar zama ajalinsa
Hawaye Mimi ke yi ta furta Mine ka taimakeni ka bari haka ni na yadda na kwanta amma kai ka tashi ka taimakeni Hawaye ta keyi duk muryarta ta dushe
Zuciyarsa ke wani irin mur'dawa yana tariyo komai
Shekara na uku kenan yana auren mimi suna rayuwa a gantale suna haibuwa a gantale daga nan zuwa can taji tarinsa ya qaru
Wani irin kuka ta saki ta kwanta jikinsa tana kiran sunansa saidai baima san mai ke faruwa ba juyawa tayi ta kellesu duk suna tsaye suna kallonsu ta fara magana
Mummy na shiga uku yau ajalina ya sauka kimasa magana ni na yadda in mutu shi ya tashi
Hawaye mummy keyi ita kanta yanzu ta rasa mai za tayi
Komawa tayi qasa ta durkusa ta furta na tuba ka tashi pls wlh na tuba zanyi komai kakeso taji tarin na qaruwa
Ta qarasa zama qasa tana kuka sosai ta rasa mai kuma zatayi ta koma kamar mara kai
Abu'Ahlam ne yace Yasmin kira Dr ta fita jiki a mace suka shigo da dr ya qarasa ya fara duba Hayat saidai ya juyo yana kallonsu yace gaskiya da wuya ya tashi...
Mimi ta miqe tace "waye zai hanashi tashi.? Kallonta ya shiga yi kafin yace Aman jini ya keyi ma'na ya kamu da Ciwon zuciya kuma g...
Yaga tana wani irin hawaye ta tureshi ta sake komawa kan Hayat ta 'dagoshi duk suka juya suna kallonta ta fara magana
Mine nasan na maka laifi but pls kabani ko wani irin irin punishment banda wannan "last tym ka ce bazaka sake tafiya ka barni ba ka cika alqawari pls
Ta saki kuka sosai duk fita su kayi suka barta
Abu'Ahlam ya kalli 'yen uwansa yace wlh in Hayat ya mutu sai na tabbatar dukkansu sun bishi
Hawaye mummy ta share ita sam kalamai sun qare mata a baki
A hankali ta ke rera kukan tana riqe da kansa a cinyarta taji ya sake fara tarin ta qura masa idanu tana kallonsa tass yayi jini ya feso a fuskarta a hankali ta shafa ka'dan taga jinin yana yi yana lumshe idanu numfashinsa na qara sauka har taji shiru ta kalli Injin taga yana komawa 5%100
Idanunta ko motsi ba suyi kansa a yayinda irjinta ke harbawa zuciyarta ke shirin fitowa irjinta hawaye kuwa zuwa lokacin sun bushe a idanunta
Jin 'diff ta kalli injin ta jawo numfashinta da wani irin qarfi tana furzar da wani irin Iska mai zafi yayinda ta shiga kiran duk sunan Allah da yazo bakinta...
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣1️⃣
Suna gama wayar ya kashe wayar yana sake furta Alhamdulillah Allah...
A washe garin Lauya matarsa ta haihu operation inda hakan ya sashi jikirta shigar da documents 'din domin kai da komowa na hidimar matarsa a asibiti
Inda ko da baba ya kirashi yasan yadda baba ya matsu don haka ya cewa baba ya shigar saura a kirasu kawai baba yace madalla
Shima Salman yau ya koma malay yaso sabida jarabawa da zasu fara ba kama hannun yaro in yaje bazai kara zuwa ba sai ya kammala karatun gaba 'daya
**************
Yau kwanan Hayat goma sha tara a asibiti Mimi ke jinyarsa saidai su mummy suzo su tafi and saidai itama yanzu laulayi ya fara taso ta gaba su mummy sunyi2 ta rika komawa gidan mummy ko gidan Hayat tana hutawa amma taqi dole su ka kyaleta..
Inda kotu tace bata sauraron qara sai dole Hayat ya warware dukda hujjojin da lauyan baba ya bada sannan itama Najwa nata lauyan haka ya fa'da mata dole duk suka hakura suna jiran warkewarsa."
**************
Yau kwanansa arba'in da bakwai da asar Mimi kan dadduma ta idar da sallah tana karatu ta hango yatsar afarsa na motsi da hanzari ta qarasa ta na kallon idanunsa da suke motsawa zama tayi ta 'dago kansa tana kallonsa ta furta *Mine* kokari ya rika yi har ya bu'de idanunsa ta saki hawaye ta tana rungume kansa tare da furta "Alhamdulillah" taji said motsin shigowa ta juya Dr ne ta furta "ya tashi"
Dr yayi murmushi yace eh ai mungani ta injunansa shiasa nazo nan ta tashi ta ya fara dubashi
Kusan minutes ashirin ya kalleta yace mu gode Allah babu abinda ke damunsa yanzu sai ya samu abinci mai kyaw da kulawa yadda ya kamata
Tace Nagode Dr tana sharar qwalla yayi murmushi yace Allah ya qara masa lafiya tace amin ya fita ta koma kansa tana riqo hannunsa tayi kissing Sosai ta shigar da yatsunta cikin nasa tana kallonsa
Yau kwanansa biyar da farfa'dowa yayi qwari sosai sabida kulawa daga Mimi mummy Najwa a yayinda fargaba ya dawowa Mimi na shara'din da su daddy zasu bata tunda yanzu ta gama jinyarsa saidai bata bari kowa ya gane fargabar ba shi kuwa Oga Hayat da yasanta kamar yunwar cikinsa tsaf ya gane tana cikin garba dukda baisan na mene ne ba ya alakanta hakan da komawa gida da zatayi bayan an sallameshi
General da kansa ya shigo kaduna gun baba su ka tattauna a kan batun takardun da Mimi ta saka hannu General yace kaga mun gama da wannan 'bangaren saura mu jira kuma har ta haihu wannan ciki shi yafi damun Taimur
Baba yace yayi hakuri dama in aski yazo gaban goshi yafi zafi amma na masa alkawarin tana haihuwa da sati zan 'daura musu auren tunda in yayi sakin yanzu haihuwarta shine iddarta dukda nasani ba'a saki da ciki amma wannan mayen balaraben bamuda mafita dashi inba haka ba
General yace kama manta maganar ba'a saki da ciki shi kansa aurensa haramun ne 'dan shi'a kawai dai dole mu tabbaatrwa duniya ya saketa shiasa domin kada yazo yana binta gidan wani mijin yana 'barna tunda 'yen shi'a basu banbance halak da haram
Baba yace wannan haka ne su duk wata halaka itace halal a gunsu shiasa 'dan shi a 'dan wuta ne
General yace sosai kuwa su ai wutar ma sai an anbata ba Allah dai ya tsaremu da ko gaisuwa da su bare alakar ha'da zuri'a inba basin qaddara ba
Baba yace amin su kaci gaba da tattaunawa abinsu.
Jama'a wannan babban kuskure ne kawai ka yankewa mutum rabonta da rahamar Allah komai sa'bon da ya keyi indai yana raye haramun ne wlh Allah ya ganar da mu.
da yamma ne a na gobe za'a sallameshi tana ba shi coffee yana sha su kaji an shigo gaba 'daya su ka juya inda take ta saki kofin hannunta shima kallon escorts 'din ya keyi su ka furta "yau contract 'din da kuka yi da Baba ya cika kina sane ko"? Hawaye ta saki ta juya tana kallonsa shima ita ya ke kallo cikin rashin fahimta
Munafukin escort 'din ya kalli Hayat yace "da kanta ta amince da contract tsakaninta da Iyayenta and kuma yau zata fara cikawa ta kuma sani sarai muna zuwa 'daukarta "
Yawu Hayat ya ha'diya yana kallonta ya furta "baby wani contract ne kika yi da su"?
Batasan mai zata ce ba domin itama har yanzu batasan shara'dinsu ba ta 'dago tana kallonsa da niyar magana escort 'din yace mu bamuda lokacin da zata maka bayanin so ka bari jibi ku ha'du a kotu kaji Hawaye ta keyi sosai ya 'dago fuskarta yana furta "baby ke na ke sauraro contract 'din mai kika yi da su"?
Kuka ta saki sosai domin itama yanzu ta fara danasanin amincewa kafin taji yanzu batasan menene shara'din ba ta 'dago tana kallonsa tana kuka escorts suka matsa suka furta mu je tun kafin muyi abinda za'azo ayi dana sani gashi guri na marasa lafiya
A hankali ta miqe tana kallonsa tana kuka shima dai kallonta yayi ya cire kansa yanason tashi saidai sosai kansa a kwai jiri yana kallo suka tasa ta gaba su ka wuce a waje su mummy su ka ha'du da su saidai basu ce ba suka wuto
Kallonsa mummy tayi ta furta my boy ya jikin.?
Kallonta yayi cikin rashin walwala ya furta mummy Contract 'din me Tayi da iyayen ta.?
Yawu mummy ta Ha'diya ta kalleshi tace son wlh ban sani ba amma tabbas kam tayi akwai yarjejeniya tsakaninsu kan jinyarka da za tayi wanda a gabanmu ni da Maman kauthar yayanta ya na'da yarjejeniyar saidai munada 'dan nisa da su bamuji mai suke cewa ba shiru yayi ya sunkwi da kansa qasa
*************
Kwanansa biyu da komawa gida gurin mummy ya ke tare da kauthar sabida school 'dinsu 'daya da su twins
Yau za'a koma kotu inda lauyan Najwa shima gobe babban kotu zata kirashi su koma can da qarar saidai su sunason shammatar su baba ne
Sanye yake da shadda gezna lyt brown daidai jikinsa yayi wani irin fitinannen kyaw yasa baqin cover shoe sai silver watch 'dinsa kai Hayat arshe ne a kyaw da ha'duwa don ma shi ba mutum bane mai zuzuta kansa he is very simple dukda tarin dukiya da Allah ya masa rungumar yaransa yayi 'daya bayan 'daya domin gun mummy su ke tunda Hayat ya dawo yau ne bayan kotu zasu koma gun Najwa
Kotun ya cika iya cika ta 'bangaren Hayat kawunansa a safiyar suka sauka kaduna suma ta 'bangaren mimi babu and wanda babu sai matasa da ke skull
Baba General Taimur duk a na cike da annashuwa..!
Mai gabatar da qarar saidaiya fara bayani ya gama lauyoyi su ka gabatar da kansu inda a yanzu lauyoyin baba uku da wanda General ya qara masa babban lauya ne a Nigeria
Lauyan baba ya fara bayani ..
Kallonta ya keyi tana kusa da mami tayi kyaw dukda ramar da tayi tana sanye da atamfa sky blue goduwar riga da hijabi saidai tayi kyaw fuskarta babu komi fayau
A hankali itama ta 'dago idanunsa su ka nurse cikin na ta saidai tsabar fargabar da take ciki ta sunkwi da kanta shi kuwa yana ci gaba da kallonta har yaji lauyan baba na bayani
Mai girma mai shari'a mai qara na neman kotu tayi masa adalci da shi da marainiyar 'yer qaninsa uwa 'daya uba 'daya da kacokam rayuwarta ubanta ya bashi amana yaci gaba
Hayat Muthallib 'dan Hamshakin mai ku'din nan ne na iran jikan shahararren mai gidan man da gaz na *Thariq Oil and Gaz Industrials* wanda shararsu dayawa an sansu a africa musamman yadda su ke da dillalai masu shigowa africa suna 'dibar musu yaran talakawa suna kai musu suna musu bauta suna yaudarsu da ku'di suna biya musu karatu a arshe su nutsar da su cikin aqidarsu ta shi'a dayawan yara yaran Nigeria sunacan yanzu haka suna aiki kamfanoni *THARIQ AHNAN* wanda ba wani bane CEO na wannan kamfanoni face Hayat Muthallib duk kuwa da shi baya aiki da ko 'daya daga cikin wannan kamfanonin
Mai girma mai shari'a ta wannan hanyar ne Hayat da qanwar mahaifiyarsa suka ha'da baki wajen yaudarar marayun yaran qannin Mai qara inda shi yayanta suka turashi Iran bayan yaga ne ya gudo ita kuma qanwarsa su ka ha'data auren mutu'a da Hayat jikan Thariq Ahnan wato Ceo na kamfanoninsu wani irin numfashi Hayat yaja yana qoqarin miqewa mummy da Najwa su ka riqeshi lauyan yaci gaba
Inda Hayat ya shiga saduwa da Yarinyar yana mata ciki tana haihuwa suzo shi da danginsa kwace yaran su tafi da su domin dama manufar yin auren kenan su samu qarin zuri'a bayan shi Hayat a kan daga ta gama basu adadin yaran da su ke bukata sai ya sake ta inda...
Hayat ya fusge hannunsa ya miqe Abu'Ahlam da Abu'noor su ka riqeshi tamau ya tsaya
Lauyan yaci gaba Inda Hayat ganin yarinyar ta bijire masa taki yadda yaci gaba da zina da ita
hawaye ne Hayat ya saki mai 'dumi kawunansa na kallonsa lauyan yaci gaba
Ganin ta bijire masa ta gudo ya biyota Nigeria har gidan ubanta yana zuwa saduwa da ita ya inda yanzu haka wani cikin gareta nasa
Hawaye su goggo kansu su keyi jin irin qaryar da lauyan ke shiryawa kuma a gaban baba
Mimi kuwa kuka ta sunkuya cinyar dada ta nayi dada kanta hawaye take tana mamakin tsaurin ra'ayi irin na mijinta
Lauyan yaci gaba mai girma mai shari'a yanzu ina 'dauke da hujjoji da kuma saka hannnun Ita kanta yarinyar na tabbatacin bayanan da na gabatar wa kotu na abinda Hayat ya aikata a kanta
Sannan ga hira da a ka fara yi da ita bayan ta dawo ya kunna voice
Wani irin hawaye mimi keyi na maganar da suka yi ne ita da dada à word 'din mama ranar da mama ta rasu
Kallon dada mimi ta shiga yi tana hawaye dada ta shiga girgiza kai alamar sam ba ita kuwata bada voice 'din ba a hankali ya juya yana kallon mimi itama girgiza masa kai take yi tana hawaye har voice ya qare
Lauyan ya sake saka voice 'din Mimi .ca Salman da goggo inda mimi ke maganar sakin kuma mimi bata furta sun sake saduwa a ranar da Hayat ba
Lauyan yaci gaba sannan mai girma mai shari'a a qarshe zan gabatar da shaidar takardun bayan da Mimi tayi mu ka shigar da qara da saka hannunta da komai ya sunkuya yana 'dauko jakarsa
Kallonta Hayat ya keyi yadda bayan tashi da hankalinta yayi har tsigar jikinta na tashi ta na hawaye tana girgiza kai ya cire hannunsa daga kawunansa yana takawa har gabanta duk kallo ya koma kansu
Cikin idanunta ya ke kallo ya furta "Wasa dama kike yi da ni"?
Ta saki kuka tana girgiza kai ya 'dago fuskarta yana shigar da idanunsa cikin na ta idanunsa har da qwalla ya furta "kun shirya komai tun farko"?
Kuka ta qara saki sosai ta riqo hannunsa ya qwace yana matsawa qara binsa tayi sam ta kasa furta ko kalma
Duk kotun hatta da lauyan baban shima kallonsu kowa ke yi hawaye ya fara yana furta
*why Ni*? durqusawa tayi tana kuka ta riqe kafafunsa duk yadda ta so tayi magana ta kasa kama kansa yayi yana tatiyo voice *ya kamani yayi abinda zaiyi da ni*
A hankali ya furta *gara na fuskanci ko wani irin qasqanci a rayuwa a kan in Zalinceki gara na hakur*....
cikin firgici har jikinta na rawa ta taso tana riqo hannunsa kada ya qarasa kalmar ya fisge hannunsa ..
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣3️⃣
Kiran sunan Allah kawai ta ke yi sabida yadda sam hawaye ma ya qafe mata a idanu
Kallonsa ta keyi jikinta ya shaking idanunta su ka qafe suka juya zuwa wani kala tsabar tashin hankalin da take jin kanta a ciki
Cikin wata irin jarumta da batasan tana dashi ba ta 'dagashi ta maida kansa kan fillow a hankali ta nufi toilet 'din word 'din
Alwala tayi ta dawo ta shimfi'da dadduma ta tayar da sallah
Mummy da najwa su ka shigo ganinta suka ja suka tsaya saidai suna kallon injunan Hayat da suka nuna 0%100 saidai wannan koren na nan alamar jininsa ne ya sauka zuciyarsa ta gaji domin in mutuwa ne koren zai 'dauke tass ya saura ja kawai
A hankali suka juya su ka fita suma duk basu cikin hankalinsu tashin hankali yaqi karewa shekara kusan uku a ana abu 'daya
Kallon Baba General yayi yace "amma nayi mamakin yadda yarinyarnan bata iya 'boye masifar son da takewa wannan balaraben yaron ko da yake kyawunsa da dukiyarsa da Nasabarsa ke ru'dinta amma in ba haka ba yarinya daga babban gidan malami kamar ka a ce har sai an kwashe kusan 3yrs a na abu 'daya taqi hakura da shi ko da bacin ma yaran zamani ni da irin kishin nan nawa sam bazan iya son mace kamar ta ba da nasan ta gala sadaukar da rayuwarta da zuciyarta vs wani na
Amma shi Taimur yace haka yake sonta wai zai koyar da ita sonsa fiye ma da shi balaraben fatanmu dai alqali ya yanke hukuncin da muke tsammanin
Baba da ya fa'da tunani sai yanzu yayi magana ya furta IA domin kamar naci amanar iyayena da kakanni ne idan har na barta rayuwa da wannan yaron shegen yaro kamar aljani ga kyaw ga naci
Haka su kaci gaba da tattaunawa ....
Yana zaune wani kyakywan guri yayi nisa cikin tunani yaji baban na kiransa ya ansa da "Baba gani" yaje. Baban na zaune kan farar dadduma saidai baban babu walwala yace "ka zauna"
A hankalinsu andya zauna ya tara hankalinsa kan baban nasa baban ya fara magana
Salman shin bakasan baby mai shiryawa face Allah ba.? Shin kasan Allah ya haramtawa wani bawansa cire rai daga rabon rahamarsa.?
Baban yaci gaba inaso ka sani Allah da kansa ya za'bawa Farida mijinta kuma ko da ni ne bana kaunarsa dole zanyi hakuri idan har Allah na sonsu tare
Ma'aurata nawa suke zaune da mazajen da ke sa'bon Allah suke rufe sirrin sa'bon domin sunawa mazajen nasu tsammanin shirya
Babu wanda zai fini kaunar farida bayan mahaifiyarku kuma na yadda ubangiji ne ya za'ba mata mijinta ba tare da yayi shawara da ita ba ya kamata ka yadda da qaddarar qanwarka
A hankali cikin nitsuwa ya furta baba shi'a ya keyi fa.. baban yace ko kaine mai canza hukunci.? Ubangiji yace wani littafinsa na canzawa lokacin mutuwarsa wani daga sa'bo zuwa shiriya wani kuma daga shiriya zuwa sa'bo
Abinda na keso da kai ka nutsu ka fuskanci qanwarka ka taimaketa tana cikin tsananin bukatarka kuma hakki ne a kanka ka taimake ta
Ajiyar zuciya Salman yayi
Baba yaci gaba ka kusanceta ka saurareta ka fahimceta na tabbata IA zaku samu mafitar komai a tare
Toh yace baban yace kamin alkawarin yin haka yana kallonsa
Shiru yayi kafin ya furta "Insha Allah baba na maka alkawari"
Baba yace Allah ya muku albarka ka gaisheta
Za taji ya furta zai qara magana yaga baban ya 'bace
Wani irin gumi ya keyi ya farka baccin a hargitse yana kulla bed syd lamp ya duba agogo 3:46 am gyarawa yayi ya jingina da gadon duk yayi uban gumi dukda ac da ke 'dakin
Tariyo mafarkin ya keyi tare da tuna wani malaminsu da yace musu
Mafiya yawan malamai sunyi ittifaqi a kan mafarkin tsakananin 2/4 daga Allah ne ko ishara ko wa'azi ko nasiha daga ubangiji
Ajiyar zuciya yayi tabbas alama sun nuna Mimi na tsananin bukatarsa shiru yayi sam bayason hasasho wai 'dan shi'a mimi ke mutuwar so take son qare rayuwarta and da shi
Ganin baccin bai 'daukeshi ba ya miqe zuwa masallacinsu na school domin yana (Limkwakwing ne university of technology and marketing kuala lampur ) wanda Hayat da kansa ne yayi masa komai na makarantar
A masallacin ma ya samu wasu frnds 'dinsa 'yen Saudi da sudan dama su yawanci masallaci su ke kwana ibada
Ganinsa yau su kayi mamaki domin shi yafi qoqari a class amma tanan ba gwani bane
Makas da Anuwar ne bayan sun gama fajr tare da Salman su ka fito suna fira su ka nufi Cafe na school shi makas ya fara project 'dinsa inda hira ta 'balle tsakaninsu
Anuwar ya kalli Salman yace kai kan me za kayi project.? Shiru Salman yayi kafin yace ni ban gama yanke hukunci ba
Anuwar yace ni a kan Sallah zanyi
Makas yace ni a kan "AQIDARMU" kallonsa duk su kayi yayi murmushi yace ko kuma ince a kan AQIDOJI
Salman da Anuwar hat suna ha'da baki wajen tanbayarsa mai yasa za kayi project a kan AQIDOJI.?
Ajiyar audits yayi yace sabida mutane ke fuskantar qalubale a aqidoji tare da gabar da ke ci gaba da haddasuwa kullum tsakanin al'umma duk sabida sa'bani da banbancin Aqida
Yaci gaba kamar ni AQIDARMU itace *Izalatul bidi'a wa'iqamatu sunna*
saidai hakan bai hanamu mu'amala da mutanen AQIDOJI daban da AQIDARMU sa'banin wasu sun 'dauki banbancin AQIDA kamar yaqi da gaba wanda hakan yasa yau a duniya kashe2 da fya'de da sauransu su kayi yawa mutane na tsammanin 'bata gari ne kawai ke aikata hakan alhalin in zamu bincika harda rashin zaman lafiyar 'yen aqidu
A kwanaki anyi wani babban taro a Bahrain an gayyaci manyan malamai na duniya da hazikan 'dalibai na Ummul-khura inda a kayi ta hira da su kan matsalar babancin aqida wanda daga cikin matsalar da (Isra'ila da Syria ke fuskanta kenan shakaru da dama, hakan Palestine wato band de Gaza da suka kasance sahara yanzu tsabar rashin zaman lafiya da tashin hankali tsakaninsu da Irak
A cikin taron anyi hira da wani matashi balaraben Iran wanda tarihinsa ya matukar 'daukar hankalina
Babansa balarabe ne sananne a Iran domin kakansa ya kasance hamshakin mai ku'di wanda ya ke baqo mai da kansa
Sannan mamansa 'yer Nigeria ce kuma 'yer babban malamin Sunna
A yayinda ya kasance tsakanin tanbayoyi bayan rasuwar iyayensa tun yana shekaru tara
Yayi karatunsa Miami degree masters da PHD kan industrial chemistry yana aiki Gidan mai da gas na qasar iran inda ya shafe rayuwar quriciyarsa wajen neman sani a kan AQIDOJI domin ya bar shi'a tun yana aji biyu na secondary saidai tanbayoyi suka dameshi kan sani Menene Musulunci da AQIDOJI
A qarshe ya yanke hukuncin yin degree kan tarihin musulunci a Ummul-khura inda ya fito da F/class inda a za kuyi mamaki in nace muku yayi karatun ne kawai domin ya samu haske kan addininsa and yanzu haka har falon shuraim da Musti menk yana shiga kai tsaye tsabar girmamashi da su keyi bari ma kuga videon da su kayi kwanaki a ka gayyaceshi rabawa sababbin hazikan Ummul-khura kyawtuttuka inda shima ya 'dauki nauyin 'dalibai "dari
Karkacewa Salman da Anwar su kayi makas ya saka video
Cikin mugun mamaki Salman ya ke kallon video ganin Hayat 'dagowa Yayi ya kalli Makas yace ya sunansa.?
Makas yace gashican kan kujerar gabansa baka gani.? *Hayat Muthallib Ahnan*
Yawu Salman ya Ha'diya ya kar'bi wayar yana kallo shi ka'dai
Murmushi anwar da makas su kayi à tsammaninsu Sha'awa taron ya bawa Salman saidai shi ya 'dimauce cike da mamaki da danasani ya ke kallon hoton tabbas *Hayat 'din mimi ne* ya furta a ransa ya 'dago yayi shiru Makas ya ansa wayarsa yana furta muma dai Allah Outaouais bamu muyiwa musulunci hidima
Amin Anwar yace Salman kam yayi nisa inda a hankali ma ya miqe yana tafiya kamar makaho su ka bishi da kallo
Sai kusan 2:45 am ta fara gyangya'di domin tana sallah ma Dr yazo duba Hayat a dole ya koma ganin ba hanya
Tunaninsa ta keyi tana tariyo yadda komai ya fara tsakaninsu
Runtse idanunta tayi tana jin yadda zuciyarta ke tuhumarta da rashin bashi hakkinsa yadda ya kamata da ta bishi tuntuni sun koma Iran da duk basu iso wannan matakin ba
Kama kanta tayi tana tuna ranar da yake fa'da mata (banida wani shakiki da ya kai a yanzu a wannan duniyar) so take tayi kuka sam kukan yaki ta sake tariyo
Wlh baby zan iya sadaukar da komai na domin mu kasance tare
Wani irin numfashi ta ke ja a hankali ta 'daga kanta tana kallon injunansa 19%100 ta sauke ajiyar zuciya tana tunanin yadda aurensu yake tafiya tsawon shekaru uku kenan
Saidai su ci junansu a duk inda bumatar hakan ta kamasu su gina cikin yaransu duk inda qaddarar hakan ta kasance sannan ta haifi yaran duk inda hakan ya fa'do
Hayat yanada ku'di mara iyaka amma har yau basuda ko muhallin zama sabida a matsayinsu na ma'aurata and sabida banbancin AQIDA
Yaransu na rabe a duniya yanzu haka sau 'daya ta ta'ba ganin *Najma da Noor* su kuwa 'yen uku babu wani sanayya suma tsakaninsu da ita
Sai *Huda da Inthee* suma zuwa yanzu batasan kamanninsu ba banda hotonsu da vedeo da ta gani wayar Hayat
Jiri ta fara ji sosai itama ta kama kanta tana lumshe idanunta saidai kanta kamar zai tarwatse ta fara fidda numfashi jin gudan jinin da ke mararta shima ya mur'do wani irin qara ta saki tana kwanciya kan daddumar sai yanzun taji wasu hawaye masu zafi na gangaro mata tare da tunano mata * hasken zuciyarta da bata sani ba ko zai qara taka doron kasa
Mummy ce ta shiga sabida Najwa ta koma gida sabida da sassafe zasu je abuja maganar kotun da zasu maida case 'din Hayat
da sauri mummy ta riqota tana furta "Subhanallahi Farida"
Hawaye mimi ta matso ta furta mummy "dubamin ko yana motsi" kallonta mamy ta shiga yi cikin mamaki kafin ta furta
Ki bari mu ji da ke tukuna shi ai muna ganin saukinsa da kanmu bari na kira Dr ya duba ki ta miqe
*************
11:14 am office 'din lauyan a abuja us kallesu yace IA monday zamu shiga
Alhamdullilah Abu'ahlam yace lauyan yaci gaba
Duk documents 'din da Qanwarku ta ha'da ya bamu damar ci gaba da shari'arnan ko babu Hayat muthallib tunda kawai ita matarsa so ya zu haka shammaci yana dab da isa Kaduna da Calabar
Murmushi Najwa tayi tace Tnx a gain barrister
Baba na masallaci suna taron komitin masallaci a kace a na sallama da shi ya fito
Wani matashi ne da bai fi 40yrs ba ya furta "barka da safiya baba"
Baba ya ansa "barka"
Enveloppe matashin ya miqawa baba yace daga babban kotun qasa da ke abuja
Yawu baba ya ha'diya yana kallon mutumin
Saidai ganin kamar bai fahimta ba mutumin ya kar'ba ya bu'de ya fara karanta masa
Daga babban kotun qasa na abuja muna neman ka kan kallai a ranar 17/06 domin ansa kiran da kotun ke maka na kararka da *THARIQ AHNAN FAMILY* ke yi
Zuwanka dole ne tare da mutanen da ke qasa kamar haka
Safwan Mu'az
Binta Haruna
Salman Muhammad
General Sa'id hashim
Taimur Sa'id hashim
Mun gode ..
Mutumin ta maidawa baba takardar ta tafi
Wani irin zufa ne ya fara karyowa baba kansa ya fara sarawa idanunsa su kayi duhu tanbayoyi suka cika shi makil
Kotun qasa gaba 'daya Innalillahi ya ke furtawa x3...
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣4️⃣
Saidai kuma ya tuna yanzu su ke da nasara in ya tuna hujjojin da lauyansa ya bada da kuma uwa uba takardun qarar da Mimi ta saka hannu da haka ya juya koma masallaci da kwarin gwiwa
Tunda ya dawo 'dakinsa yayi shiru yana tariyo maganar Makas "yayi karatun ne kawai domin ya qara samun haske kan musulunci da AQIDOJI"
Wani irin danasani ta keji mara iyaka ashe mimi tana sane take son mijinta ta jajirce ba zata rabu da shi ba
Kama kansa yayi yana danasanin mai yasa bai saurareta ba
Yana tunano ranar da ya mammare ta tana furta "yaya pls ka bari na maka bayani"
ya sake ajiyar zuciya yana tariyo yadda su ka yanke hukuncin maidawa Hayat 'yen uku shi da baba
Qwalla yaji da ya tuna yaran mimi bakwai amma bata tare da ko 'daya kuma babu ko 'daya cikinsu da yasha nono yadda ya kamata
Sosai ya ji kansa ya fara sara masa da ya tuna da shi su yanke hukuncin kaita gidan Gyaran hali na Barnawa inda yana sane da muguwar azabtawa yara da su keyi a gurin
Wani irin danasani yaji da ya tuna shine ya tuna har kwanaki mummy tayi masa magana ta wpp ta nemi ya bata lambarsa suyi magana amma yayi blocking 'dinta
Gashi yanzu jarabawa ta taso su gaba wannan magana tafi arfin waya dole sai gaba da gaba zaije ga baba
Ya qara jin dana sani da ya tuna Wai har takwara Hayat ya masa cikin yaran Mimi amma bai ta'ba tunanin ko da ganin waye takwarar nasa ba
Jawo system 'dinsa yayi ya shiga internet inda ya shigar da sunan Hayat inda ya fara ganin komai game da Hayat
Qura idanunsa yayi yana mamakin sauqin kai ma irin na Hayat
Ya fimu arziki, ya fimu ilmi duka biyu ya fimu nasaba amma bai ta'ba kokarin nuna mana shi wani bane burinsa kawai *Mimi*
Kama kansa yayi yai shiru sosai ya ke danasani domin daga abubuwan da Hayat ya jure a kan son *Mimi* ya furta anya ko ni bai fini *sonta* domin ya nuna ya yadda da ita ya amince yayi komai domin kasancewa da ita
A hankali ya furta ya Allah kamin afuwa ka sani ba da gangan bâ duk cikin rashin sani ne
Sosai suma su Safwan hankalinsu ya tashi da baba ya sanar musu an mayar da kara babban kotu da kuma gayyatarsu..
General da taimur kuwa da baba ya sanar musu murmushi su kayi General ya furta "kace sun maida inda zamu qarasa murqushe su" ai Abuja tamu ce gadara dai da tinkaho irin n'a sojoji haka General yayi suka yi sallama da baba
***************
Yau suke komawa kotun..!
Baba a su goggo da su mami dada da su Safwan su kayi sunyi motoci biyu na gidan baba da na Safwan
A yayinda General tun sunday su ka shiga abuja shi da Taimur inda ya cewa baba ma su sauka gidansa
Su Najwa kuwa suka yanke sayan babban gida a Maitama n'a wani tsohon Ministan ku'di mijin zenat ne ya musu hanya suka saya gidan 850M inda su ka saya cikin ku'din ribar Hayat da sunansa Abu'noor yace ko babu komai Hayat yanada bukatar gidan in ya shigo Nigeria ko kuma wataran in yaransa suka shigo Nigeria kamar yadda shima da kansa
Ya sayi na kaduna sabida wannan dalilin
.makeken gida ne da akayi kamar ba'asan darajar filin ba gida har gida inda ciki ba'a magana suka tare gidan a kan har a gama shari'a su koma
Su mummy da Najwa sun shirya suma flyt zasu bi mimi ta so qin zuwa dole su ka tilastata inda asibiti ta shirya domin mummy da Najwa sun saya mata 'dinkakkun kaya sabida haka ta ke a asibitin babu ko takalmi
Bayan ta gama shirin ta zauna kansa hawaye ta fara sosai ta 'dora kanta irjinsa tana shigar da yatsunta cikin na sa ta fara magana
Pls mine na tuba wlh bâti nadama komai kakeso shi zanyi wlh sonka zai kasheni nima in ka tafi ka barni ko kula da yaranka bazan iyaba ta saki kuka don Allah mine ka taimakeni ka dawo haka
Su mummy da najwa suna tsaye suna kallonta
Ta 'dago tana kallonsa kamar dai mara hankali ta shiga kiransa da tsammanin ya ansa ganin haka su mummy su ka qarasa ciki suna riqota Najwa na lallashinta ta qarasa shiryawa su wuce
Mimi Najwa mummy suka bi flyt zuwa abuja inda su gidan mummy na gwarumfa su ka sauka
11:00 daidai katun ya gama cika taf kowa na nan
Mimi ganin su Goggo jummai da su mami ta koma gurinsu sunji da'din hakan da tayi sannan su mummy basu ji haushi ba kuma basu hanata ba
Goggo hanne ce ta riqo hannunta ta ce "yaya mai jikin.? Sunkwi da kanta tayi tana qwalla tace "goggo yana yanda ya ke ta saki 'dan qaramin kuka"
Shafa bayanta goggon keyi tace ki fawwalawa Allah komai zai shige miki gaba yayi miki jagoranci ya kawo muku miki sauqin wannan jarabawa da ya ke tayi miki
'Dora kanta tayi kafa'dar goggon tana kuka sosai goggo ta lallasheta har tayi shiru su kaji zaa fara gabatar da qara
Kallonta Taimur ke yi sosai kamar ya ha'diye ta kuma kamar bai san matar wani bace tsabar rashin tsoron Allah na yawancin sojoji domin mafiyansu sam kamar quda suke (yaki haram yaki halak)
Da ta lura da kallonta da ya keyi ta qara matsawa sosai jikin goggo tana sunkwi da kai
Mai gabatarwa ya fara bayani inda yace Kotu na kiran (Farida Muhammad)
Wani irin harbawa irjinta yayi kafin goggo ta motsata alamar ta miqe
Da kyar ta tashi ta nufi gurin batasan ma su Najwa ke da wannan qarar ba duk tsammaninta su baba ne
Zama tayi a ka bata ku'ani ta shafa a ka ce ta gabatar da kanta ta kuma bada takaitaccen tarihinta
'dan dagowa tayi taga yadda idanun kowa ke kanta musamman baba da Taimur da goggo binta da Safwan ta fara bayani
Ni sunana Farida Muhammad..
An haifeni kaduna mu uku ne gurin iyayenmu Rukayya, Salman, sai ni, Allah yayiwa Rukayya rasuwa saura ni da Salman iyayena duk sun rash nayi primary da secondary kaduna
Alqalin yace kinada aure.?
Irjinta ne ya buga ta 'dago tana kallon mutane duk an tsura mata idanu qwalla ma ta fara taji lauyan ya qara maimaita tanbayar
Idanunta fal da qwalla ta furta *EH* ya kura mata idanu kafin ya sake furta
Ya sunan mijinki.?
Yawu ta ha'diya ta kalli su baba da duk idanunsu ke kanta ta dawo kan lauyan da shima ya kafeta da nasa yana jiran ansarta
Wani irin bugawa irjinta ke yi ya sake maimaita ya sunan mijinki..?
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣7️⃣
Lauyan ya fara magana
Shekaru biyar da suka gabata Siyama yarinyar Binta ta ha'du da wani saurayi mai suna "Mashkur" a zariya
Amma ainihi Mashkur 'dan maiduguri ne kaf iyayensa can suke Mashkur ya baro maiduguri ne domin Aqirsa
Yawu goggo binta da Safwan su ka ha'diya lauyan yaci gaba
Mashkur *'dan shi'a ne babba*
A zabure baba ya juya yana kallo goggo binta da gumi ya rufeta
Su goggo kuwa salati suka saka
Mami tace ga ainihin dalilin da yasa basuso a na zuwa gidanta
Lauyan yaci gaba...
Mashkur ya kasance daga cikin hazikan 'daliban babban malamin shi'a na Zaria ne
Wanda hazaka da kokari irin na Mashkur kan Aqidarsa Malam ya sanya shi cikin 'daliban da suke bawa schoolership zuwa Iran
Saidai a haka suka cigaba da soyayyarsu shi da Siyama bata sanarwa gidansu Aqidar sa ba har zuwa lokacin da su kayi aure ya barta ta ci gaba da karatunta zaria shi kuma ya gama har et ya kama aiki Iran
Inda bayan aurensu siyama ta sanarwa mahaifiyarta aqidar mijinta ganin yadda ya ke turowa Siyama ku'di suka yanke hukuncin 'boye sirrinsu a kan cewa ai ita ba shi'ar ta keyi ba
Wani irin gumi baba keyi yana kallon goggo binta
Lauyan yaci gaba
Inda dama burin Siyama da mamanta shine Mijin siyama yafi na kowa cikin yaran dangi hankalinsu na kwance har zuwa lokacin da maganar auren Farida da Hayat ya fito binta ta gano irin tarin arziki da nasabar Hayat wanda hakan na nufin ko inuwarta siyama bata kai ba
Hakan ya 'daga musu hankalinsu har suka gommace ta komai hannun Safwan tunda shi arzikinsa nasu ne dukda shima ko kwatar arzikin hayat bai kai ba
Inda binta tafi kowa zuga yayanta kan maganar raba auren Farida da Hayat tana fakewa da aqidarsa inda ta ke nuna masa Safwan ne yafi kowa dacewa da Farida sabida shi ya fara saninta
A na haka kuma sai a kwanakin baya Siyama taje hutun 2wks gurin mijinta a iran inda sukayi taro kamfanin a ka qarawa Mashkur and girma kamfanin da yame aiki inda ta gano ai ba wani guri Mashkur mijinta ke aiki ba face 'daya daga cikin kamfanonin su Hayat wanda ta gane hakan ne da Qanwar mahaifin Hayat da ita ce ta bawa Mashkur kyawtar karramawa inda ta tanbayi mijinta Cikin dabara ya bata labarin masu kamfanin har ya kira mata sunan "Hayat Muthallib"
Hankalinsu ya tashi bata ko gayawa mijinta gaskiya ba tace masa zata dawo inda ta dawo suka fara neman mafita da mamanta da kuma yayanta
Salati su goggo keyi suna mamakin wannan irin makirci da baqin hali
Lauyan yaci gaba
Daga nan ne suka qara zuzuta maganar shari'a na susamu a raba auren Farida da Hayat domin gudun fitar sirrinsu
Mai girma mai shari'a Hayat maraya ne gaba
da bayansa shi ka'dai iyayensa su ka haifa
Bai ta'ba samun matsala da kowa ba dukda girman zuri'ar daya fito kowa na kaunarsa da yabonsa domin yanada cousins a qalla sunkai 28 amma bashida abokin fa'da kaf cikinsu haka duk inda ya zauna mutane na kaunarsa sannan ya kasance miji na gari kamar yadda matarsa
ta bada shaida
Malam Sa'ad sunci mutuncinsa sun wulakantashi sun taka masa hakkinsa wajen haanshi rayuwa tare da iyalansa matarsa da yaransa sannan sun ruguza masa komai na rayuwarsa domin yanzu haka gomnatin Iran ta sanar da shi a matsayin sabon ministanta na oil da gaz saidai baqin Cikin da cin zarafi da malam Sa'ad da binta da Safwan da Taimur su ka masa ya sanyashi zuciyarsa ta buga yana kwance rai hannun Allah inda na ke rokon wannan kotun da ta duba hujjojina ta kuma duba zalunci, qasqacin da wa'dan nan mutane su kayiwa Hayat muthallib tabi masa hakkinsa tare da fatali da bukarsu na son ya bawa matarsa saki alhalin tana matukar kaunarsa kowa shaida ne sannan ga shaida ni ma na bada
Wani irin gumi baba keyi ga kunya da ya fara ji yanajin kamar ya nutse gurin da ya ke
Shi kuwa general sai yanzu ya fahimci duk inda ya ke tunanin zai iya saka qafa a Nigeria Hayat zai wuce gurin
Taimur kuwa wani irin rawa jikinsa ya fara tabbas Hayat na da gata daga irin shirin da yayi ya kamasu ko kuma shirin da danginsa su kayi suka kamasu tsoronsa 'daya rasa aikinsa da yake tunkaho da shi har cikin abokansa da dangi
Shi kuwa Safwan rasa mimi da ya tabbatar yayi ne har abada damuwarsa domin yaga zahirin zunzurutun son da takewa hayat ranar kotun farko da ta riqe kafafunsa gaban duniya tana rokonsa kada ya furta "ya hakura da ita"
Qwalla ma ya Share yana danasani domin bai gane masifar son da yakewa mimi ba saida suka rabu kuma duk laifin mamansa da Siyama da suka rika zugashi wai mimi ta cika fa'din rai da girman kai in ya barta zata rainashi sannan in ya barta tayi dogon karatu ko shi bazai iya juyata ba d haka yaqi barinta cigaba da karatu abinda ya jawo masa 'dan girmansa da mimi ke gani ya zube
Gashi yanzu et ya rasata bayan masifar son da takewa mijinta ga yara da Allah ke ta basu yasan ko cikin mafarki bazata dawo gareshi ba
Juyawa yayi yana kallon mamansa yayi shiru itama sunkwi da kai tayi tana sharar qwallar nadama da borin kunya
Lauyan yaci gaba ina rokon kotu ta duba abinda a kayiwa hayat ta kwatar masa hakkinsa "Nagode" ya zauna
Shiru kotun tayi alqalin ya kalli lauyan su baba yace lauyan wanda a ke qara bakada wata magana.?
Lauyan baba da duk jikinsa yayi lakwas ya ma rasa mai zaice bayan duk uban hujjoji da shaidu babu abinda ya saura ya furta "babu mai lord"
Alqali yayi rubuce2 ya kalli jama'a yace kotu ta saurari bayanai da shaidu kuma ta gamsu da kowani 'bangare don haka zata 'daga zama zuwa nan da kwanaki biyar ta dawo domin bada hukunci na arshe
Saidai bayan shaidu da hujjoji na laifuka da kotu ta kama wasu don haka kotu zata ajiye malam Sa'ad da Taimur da General Sa'id Da Safwan gidan maza zuwa lokacin da zata dawo domin yanke hukunci na arshe
Sai ita kuma malama binta kotu na bukatar 150k na belinta kafin ta suce gida zuwa lokacin da itama zamu bata nata sakamakon
Alhamdullilah Najwa da 'yen uwanta su ka furta suna kallon juna
Mummy kuwa hawaye kawai ta keyi inda ta miqe ta furta "zan biya belin Malama binta
Duk kallony su kayi tayi ajiyar zuciyar tana kallon mimi da ke ta kuka kafin ta qarasa gaban Najwa ta furta "ko yanzu sun tabbatar Hayat ya fisu" najwa tayi tsaki tana kallon Baba mummy tace karki damu za muyi magana anjuma
Nan mummy ta biya a ka saki goggo binta su kuwa su mummy suka riqo mimi suka wuce basu bari tayi magana da kowa ba sai kuka ta keyi
A mota ta kalli mummy tace pls mu mummy ni zan koma kaduna
Mummy tace haba farida ai akwai masu kula da shi kibari ki huta har mu kamalla shari'arnan mu koma gabaki 'daya
Kallon mummy tayi tace mummy babu wanda zai kulamin da shi sama da ni
Ajiyar zuciya mummy tayi jikinta ya mutu tace shikenan bari mu saukeki airport
A aiport su ka sauke ta saida jirginsu ma ya 'daga tukuna suka wuce
A jirgin ma hawaye ta keyi sosai har su ka shigo kaduna tuni driver mummy na jiranta ya 'dauketa sai 44
tana shiga word 'din tana yadda su ka barshi a hankali ta qarasa gadonsa ta zauna tana shafa kansa cikakken sumarsa zuwa fuskarsa zuwa dogon hancinsa zuwa la'bbansa kallonsu ta keyi tana tuna yadda su ke da da'din tsotsa in tana tsotsarsu
Wani irin numfashi ta ja a hankali ta sunkuya ta kama su ta fara wani irin tsotso tana lumshe idanunta
Tsotso ta keyi tana shafa jikinsa ko'ina inda ta kai hannunta kan sandar mulki ta sa ki numfashi take wani masifaffen sha'awarsa ya dirar mata
A hankali ta hau samansa ta ci gaba da tsotsar bakinsa cikin wani irin zuzutaccen fitina da ya taso mata
Ta fara fita hayyacinta wajen shafar jikinsa da Tsotsar bakinsa taji yana 'dan numfashi da sauri a hankali ta 'dago still bakinta na cikin nasa tana kallonsa
Wani irin numfashi etta saki shi kuma ya fara kokarin bu'de idanunsa tana kallonsa...
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣5️⃣
Hawaye ta saki kafin ta furta *HAYAT MUTHALLIB* ajiyar zuciya Lauyan yayi yace yaranki nawa.?
ta furta (7)
Yace shin zaki iya bani 'dan tarihin rayuwar aurenki da mijinki.?
Shiru tayi kafin ta 'dago da nuna alamar bata fahimci tanbayar ba
Hakan ya fahimta ya furta inaso ki bawa kotu 'dan tarihim mu'amalarki da mijinki ma'ana wani irin miji ne shi ya ya ke mu'mala da ke
Shiru kusan mintuna kafin ta 'dago su baba qaf idanunsu na kanta
Da kyar ta fara magana
Mutum ne mai tausayi, Imani, hakuri, juriya, sannan mai sanin hakkokin da su ka rataya a kansa
Iska mai zafi Taimur ya furzar
Lauyan yace shin kuna rayuwa tare ne ma'ana gida 'daya kamar ko wasu ma'aurata.?
Girgiza kai tayi tace ah ah
Yace amma a hakan ya kasance miji na gari a gareki.?
Eh ta furta tana qwalla
Ya juyo yana kallonta ya furta "shin daga aurenku zuwa yau ya ta'ba tirsasaki yin wani abu na cusgunawa ga danginki.?
Hawaye ta saki tana kallon su gaba 'daya kafin ta furta 'ah ah
Yace shin ya ta'ba hanaki mu'amalar zumunci da danginki.?
Tace ah ah
Yace shin kin ta'ba zagi ko qasqantar da wani cikin danginki.?
Lula ta saki ka'dan tace ah ah
Shiru yayi ganin tana kuka ya juya ya kalli mutanen gurin tas kafin ya juyo kanta yayi shiru yanason qara mata wasu tanbayoyin saidai ganin halin da take ciki ya tsagaita yana jiran ta nutsu
Kusan 4mnts ta yi shiru kafin ya fara magana
Malama Farida daga aurenku zuwa yau mijijnki ya ta'ba marinki.?
Lauyan su baba ya miqe ya furta "Objections mai girma mai shari'a wannan tanbayoyin sun shiga wani sashe da bai kamata lauyan mai qara ya shiga ba
Alqali yace "dole ta ansasu daidai su ke da abinda a ke tuhumar mijinta a kai
Dole lauyan ya zauna yana huci yana hararar lauyan Najwa
Lauyan ya furta "Nagode my lord" ya qara maimaitawa Mimi tanbayarsa
Girgiza kai tayi kawai
Yace mijinki ya ta'ba tirsasaki yin wani abu dole..?
Shiru tayi yana kallonta sosai kafin ya fito mata a mutum ya furta
mijinki ta'ba saduwar aure da ke da arfi.?
Irjinta ne ya buga ta saki hawaye tana kallon gaba 'daya kotun da suka qura mata idanu a yayinda baba ke mata alamar saqo da idanu
Yawu ta ha'diya tana kallon baba
Lauyan ma juyawa yayi yana kallon baba yayi murmushi ya furta
Farida shin mijinki ya ta'ba kwanciyar aure da ke da arfi.?
Karki manta yadda mu ke zaune gurin nan haka zamu zauna ranar gobe a gaban babban alqali kuma zai hukunta duk wanda yayi qazafi a kan wani
Mijinki daga ranar farko da ya fara saduwa da ke zuwa yau ya ta'ba yi mimi anfani da arfi wajen saduwa da ke.?
Hawaye ta fara sosai harda gumi irjinta na dukan uku2...
Kotun tayi shiru duk idanu na kanta ta saki kuka tana sunkwi da kai
Mami ta kalli Dada tace wannan wace irin masifa ce abinda Allah ya 'boye yau gamu a kotu a na warwareshi
Dada tace Allah ya kyawta kawai yaya ni al'amarin ya gindureni wlh
Goggo jummai ta kalli Goggo hanne tace kiji Masifa wai har kwanciyar aure a ke magana gaban duniya ga wasu masu kayan tv can kinga sunata na'da
Kallon General baba yayi yace "da Alana lauyan nan so ya keyi ya niqamu amma bai isaba
General yayi ajiyar zuciya yace "babban lauya ne A Nigeria domin har waje yana fita aiki sun narka masa ku'di ne ya dannemu amma ni nasan wa zan kira anjuma bari mu fita
Kallonta lauyan ya qara yi ya furta
Farida daga saduwarki da mijinki ta Carlo zuwa yanzu ya ta'ba yi miki dole.?
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣6️⃣
Hawaye ta saki tana furta
Ah ah
Yayi murnushi yace in kotu zata fahimta
Tun ranar da ya fara saduwa da ke da son ranki ya sadu da ke.?
Kuka ta saki sosai tana girgiza kai
Murnushi yayi ya juya ya kalli alqalin yace nan zan tsayar da tanbayoyina na yanzu sai kuma zuwa anjuma
Lauyan su baba ya tashi ya qarasa tanata kuka ya kalleta kafin ya furta
Farida no zaki bawa kotu labarin yadda kuka ha'du da Hayat muthallib.?
'dagowa tayi fuskarta jiqe sharkaf da hawaye tana kallonsa ta ha'diyi yawu
Sake maimaita tanbayarsa yayi
A hankali ta da'de kafin ta furta "ha'damu a kayi "
Yace kamar yaya ha'dawa iyayenku.?
Kallon baba tayi kafin ta furta "yayana da goggona"
Yace shin lokacin iyayenki basu raye.?
Shiru tayi ya maimaita
Tace mahaifina ya rasu amma mamata tana raye
Yace to babu wani dangin mahaifinki da ya ke da alhakin aurar da ke a lokacin.?
Shiru tayi ya qara maimaita tanbayarsa ta furta
Akwai..
Yace to mai yasa goggonki da yayanki su ka miki aure da mutumin da basu sani ba alhalin wanda ke da alhakin aurar da ke na raye su kayi babu saninsa.?
Sunkwi da kai tayi tai shiru
Lauyan ya juya yana kallon alqalin ya fara magana
Mai girma mai shari'a kamar bai yadda nayi bayani a baya Hayat muthallib da qanwar mahaifiyarsa sun yaudari Farida da Yayanta da goggonta ne da kud'...
Ta miqe da tana sakin kuka ta furta
Wlh ban ta'ba kwa'dayin ku'dinsa ba tun a farko na amince da auren ne domin taimako
Lauyan ya juya yana kallonta ya furta wani irin taimako.?
Lauyan Najwa ya miqe ya furta objections my lord
Alqali ya kalli lauyan baba yace ka gyara takunka
Yace afuwa my lord ya qara maimaitawa Mimi tanbayar
Shiru tayi ya juya yana kallon alqalin ya cigaba
Mai girma mai shari'a
Hayat ya auri Farida ne domin wasu manufofi nasa da bai kamata a yi aure domin su ba
Mai girma mai shari'a baban Farida babban malamin sunna ne Hayat kuma gaba 'daya da shi da danginsa 'yen shi 'a ne
Da haka baban farida ke rokon kotu mai alfarma ta duba kukansa ta kar'bawa Farida takardar sakinta gurin Hayat muthallib ya zauna
Miqewa lauyan baba yayi ya kalli alqalin ya fara magana
Mai girma mai shari'a Hayat muthallib ya auri farida ne a hannun yayanta wanda balagagge ne yakai magidanci wanda bacin qila bayada arfin ajiye iyalai da yanzu yanada iyalai domin shekarunsa 35 a yanzu haka
Sannan shi da kansa ya bada auren Qanwarsa a matsayin ubansa wanda kowa yasan hakan daidaine ko a musulunci
Sannan ba su qulla auren kan yarjeneniya ta ku'di ba sai kan taimakon Hayat wanda hayat ne da mamansa suka ga dacewar yiwa Salman Tukwici na basu auren qanwarsa inda suka cika masa burinsa na sonyi karatu Malaysia suka biya masa karatunsa yanzu haka yanacan yana yi
Jakarsa ya bu'de ya fito da takardu ya miqawa alkali yace wannan shine takardar yarjejeniyar auren hayat da Farida wanda babu komai ciki illa alkawarin da zarar rayuwarsa tayi daidai in tanaso zai sawwake mata saidai hakan ya sanja domin ita da kanta Farida ta kamu da son mijinta ta kuma amince da cigaba da kasancewa matarsa
Ga kuma shaida ya kunna wayarsa yana juyawa alqalin video Hayat ne da Mimi a airport ta rakashi suna rungume da juna tana kissing 'dinsa inda lauyan yaci gaba
Wannan videon lokacin da Hayat ya gane an kai matarsa Calabar ne sabida ya saka masu kula masa da duk wani motsin matarsa inda wannan videon ma
Taimur Sa'id Hashim ne yasa a yiwa Hayat da matarsa domin wani shiri da ya keyi a lokacin a kan Hayat
Wani irin yawu Taimur ya ha'diya yana kallon babansa
Shi kuwa baban tsabar tashin hankali ko qiftawa baya yi wajen kallon lauyan
Lauyan yaci gaba
Mai girma mai shari'a Hayat miji ne na kwarai ga matarsa domin babu abinda bai jure ba domin kasancewa da matarsa daga cikin abinda ya jure kuwa
Bayan matarsa ta haifi yaranta na farko tagwaye a ka sacesu a garin shanono a ka sacesu alhalin daga ita har ubansu basu ko ta'ba ganin yaran ba
Inda hayat yana jinya lokacin amma da labarin ya sameshi hankalinsa ya tashi ya taso da kansa a karon farko a rayuwarsa ya shigo Nageria ya 'dauki masu bincike na sirri ya biyasu zunzurutun ku'di har 3M kuma .ca hamstrung biyan ka duba mai girma ya miqawa alqali yaci gaba
Ya biyasu domin su gano masa yaransa inda suka fara aiki babu kama hannun yaro
Yawu goggo binta da Baba su ka ha'diya lauyan yaci gaba
Inda suka gano masa yaransa can unguwar shanu layin masu itace gidan wani mutiny mai gadin gidan wani MD na UBA bank
Koda suka bincika ba wani bane ya sace yaran face (Safwan Mu'az) tsohon mijin farida kuma 'dan uwanta
Cikin tashin hankalinsu Mimi ta juya tana kallonta Safwan ya 'dauke kansa tana hawaye
Lauyan yaci gaba sannan mahaifiyarsa ma tasan da haka da kuma saka hannunta ga shaida ya miqawa alqalin hoton goggo binta a qofar gidan suna magana da mai gadin wato wanda yaran suka zauna hannunsa
Inda a qarshe Safwan da mamansa suka sanarwa da Malam Sa'ad amma suka ha'da kansu suka ci gaba da ganin Farida cikin tashin hankalin 'batan jariranta
Ko da ma'aikatan da Hayat ya 'dauka suka sake sato masa yaransa faga qasqantaccen gurin da su Safwan suka kai masa yara gurin da ko mai shara da wanke2 gidan Hayat yafi arfin zama agurin bai musu komai ba
Hasali ma jan kunnen ma'aikatan yayi kan bayaso su kai aikin office 'dinsu domin bayaso a hukunta Safwan sabida kasacewar Safwan 'dan uwan Farida
Hawaye ta saki sosai tana jin sonsa na nunkuwa a zuciyarta
Wani irin gumi baba ya fara yana qifta idanu
Gogoo da su mami kuwa tsanar Safwan su kaji ya 'darsu musu a zuciya da shi da mamansa inda ita kuwa dada ta qudurce tabbas wannan karon zata bar baba da aqidarsa ta bar gidansa da aurensa
Lauyan yaci gaba bayan haka
Farida ta samu matsalar qoqolwa samakon soyayyar mijinta da 'batan yaranta inda Dr yace a kaita sakatri ta samu lafiya saidai a b'oye mahaifiyar Safwan ta bi tasa a rika yiwa farida allurar qara tinzirata daga hauka domin su samu suce babu wanda zai iya aurenta a haka sai Safwan
Ita batasan hayat ya saka ana bibiyar matasa ko ina ba labarin ya iskeshi da kansa ya ke shigowa Nigeria ko ita kanta matarsa bata sani ba dukda tana ganinsa amma ta 'dauka mafarki ta keyi
Domin jeta biya kaf masu kula da ita a asibitin inda in yazo ma Cikin 'dakinta mahaukata ya ke kwana tare da ita sai in gari ya waye ya koma masaukinsa
Wani Irin hawaye mimi keyi da baya tsayiwa
Salati su goggo ke yi suna jinjinawa Irin Soyayyar da Hayat ke yiwa Mimi tabbas na ta wasa ne a kan nasa
Lauyan yaci gaba da haka har ta samu ciki wanda da kansa ya sayi abin gwajin ya mata gwajin kafin ya koma Iran
daga lokacin yaci gaba da zuwa ganinta duk inda take kuma in yaji saduwa da ita ya sadu da ita a yayinda ita duk take tsammanin mafarki ne dukda ha'din kan da take bashi yayin saduwarsu
Ko da ta haihu Hayat da kansa ya je ya kar'bi yaransa ya kaisu Cambridge inda ya ha'dasu da sauran 'yen uwansu da ke can wato yaransa na fari gudun faruwar wani abu mara da'di domin sam bayason cin mutuncin kowa Cikin zuri'at matarsa
Sosai ta ke hawaye..
Su goggo kansu hawaye su keyi na tausayin Hayat
Inda Hayat yaci gaba da bin matarsa duk inda take inda har Allah ya sake bata wani cikin wanda wannan ma shi da kansa ya 'diba jininta bata saniba ya kai a ka gano masa Cikin cike da farin ciki ya qara 'daukar wasu ma'aikatan sirri domin kulawa da ita inda daga cikinsu harda wanda abokin babanta ya turo gadinta domin kada Hayat ya rika kusantarta ba tare da sunsan Hayat ya gama sayan securities 'dinba a ka turo musu
Wani irin iska General ya furzar yana tuna ranar da ya kira office 'din kaduna yace a tura securities gidan baba a ka ce masa ai an gama sayar da su yace a sama masa ko goma
Wani irin numfashi ya fitar wato na dama Hayat a ka saidawa su
Inda su kewa Hayat aiki suna kallon komai da ke faruwa sannan hayat na zuwa har kwana da farida cikin 'dakinta ba tare da wani ya sani ba cikin jama'ar gidan
Salati goggo jummai tayi tace hanne mu kayita cewa tana mafarki
Goggo hanne tace kedai Yaya bari ai dole Mimi ta haukace kan sonsa wannan soyayya da ya nuna mata ai ni ko Cikin fim ban ta'ba gani ba
Layyan yaci gaba a na haka babanta ya kai qararsa inda gomnatin qasarsa ta sanarwa iyayensa ganin daraja da 'daukakar da suke dashi a kasarsu yasa gomnatin ma tace in sunga baban Farida cin mutuncinsu ya keson yi su basu basu damar hukuntashi
Saidai Hayat ya hana gomnatinsa inda ya shaida musu matarsa tafi komai daraja a rayuwarsa kuma zai iya jure qasqanci daga kowa domin ta ballantana daga iyayenta
Qwalla goggo jummai ta share tace Allah sarki 'dan albarka
Lauyan yaci gaba inda dalilin wannan qarar Malam Sa'ad ya gano Farida na da shigar ciki ya sanarwa abokinsa ya kaita zuwa Calabar su zubar da Cikin
Salati su goggo suka saka dada ta furta "Ya Allah"
A Calabar Hayat yana asibitin malam Sa'ad da abokinsa General Sa'id da yaronsa Taimur da matarsa Zulaiha suka jagoranci Zubar da cikin
Hawaye mummy ta share tana ayyana daga nan zata je gidan Zulai domin taji suna ma abujar
Lauyan yaci gaba
Inda suka gama a ka shiga da Farida da aka riga a ka mata allurar Anastasia a gabansu domin su tabbatar da za'ayi aikin da suka biya ayi musu
Inda ya canzata zuwa kayan asibitin Dr ya bashi reza ya yanka hannunsa ya rika zubawa Farida jinin a jikinta domin su malam sa'ad su yadda an zubda Cikin
Kuka mimi ta saki sosai tana riqe irjinta wani irin tausayinta ne ya qara cika mata zuciya tana danasani
Lauyan yaci gaba inda daga nan Dr ya sanar musu ya gama zubda mata Cikin suka masa godiya ya ce ga kuma shaidar komai Cikin video ya miqawa alkali
Kowa jikinsa ya mutu da tausayin Hayat inda Baba da Taimur da General Safwan tsanarsa ta qaru musu
Lauyan yaci gaba daga nan Malam Sa'ad da General Sa'id suka yi alkawarin ha'da Farida Aure da Taimur bayan Taimur yayiwa malam Sa'ad alkawarin ganin bayan Hayat
Inda Taimur 'dan General Sa'id cousin ga Hayat ya fara bibiyar rayuwar hayat
Da farko ya fara zuba masa guba a wani cafe da suka je da matarsa saidai Allah ya nufa baisha ba domin ya sani shima a nasa ma'aikatan na bashi labarin komai kuma kullum duniya suke bashi report ko baya Nigeria kuwa
Da haka itama Binta mahaifiyar Safwan ta kai shi gidan boka inda tace tanaso a kashe masa al'aurarsa da ya ke saduwa da matarsa har yana mata ciki
Gumi goggo binta ta fara
Su goggo su ka doka salati suna kallonta
Yaci gaba shima wannan ga shaida cikin vedeo na maganarta da bokan
Inda shima Taimur ganin wancan shirin nasa ya lalace ya koma wata inda ya shirya da wasu escortes na gidan gomnatin sojoji ta Jihar Calabar inda baisan duk mutane 'daya bane da wanda sukewa Hayat aiki
.wani irin iska Taimur ya fitar idanunsa sunyi ja
Lauyan yaci gaba a nan ne ya shirya sakawa Hayat bom inda ya sayi mota sak wacce hayat ya sayawa matarsa ya tura a 'dauko Hayat bayan da yasan arfe nawa Hayat 'din zai sauka
Inda Hayat da escortes 'din da Taimur ke tsamamanin shi su ke yiwa aiki baisan Hayat su keyiwa ba suka kawo masa wani mutum wanda a ka yanke masa hukuncin kisa sabida fya'de da yayiwa jaririya har ya bata qanjamau saura kwanaki a rataye shi
Don haka escorts 'din suka ce shi ya dace yayi aikin suka bashi inda ya sanya kaya tsaf wanda Hayat ya saka ya shiga motar wacce mai tukinta yana hango mutumin ya fita a durkushe ta 'dayan kofar ya rufo
Mutumin ya shiga bom ya tashi
Wani irin hawaye Mimi keyi tana kallon baba da taimur da Safwan da goggo
Lauyan yaci gaba mai girma mai shari'a binta kuma dalilai da dama wanda wasunsu ma basu shafi Hayat ba farida suka shafa yasa ta tsani Hayat daga ciki zan lissafo wasu yanzu da kuma shaida a hoto da video
Juyawa duk a kayi a na kallonta inda yayyunta ke mata kallon qasqanci da Allah wadai
Yawu goggo binta ta ha'diya tana gumi..
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣8️⃣
Likitoci ne har biyu su ka shigo
Tsayuwa su kayi cike da mamakin yadda sukaga mimi kan hayat daga farfa'dowarsa
Itama kunya ta zamo har kamar zata fa'di qasa ta gyara jikinta tana qifta idanu kamar wace tayi sata
Qarasawa su kayi kansa suna dubashi tuni ya qarasa bu'de idanunsa saidai ba magana su ka kalli injinsa is 100%100
Suka juya suna tsokanar mimi wai hala magic love ta masa ya farka tashi guda haka
Sunkwi da kai tayi suka qarasa aikinsu suka cire masa injunan suka ce ta bashi ko da tea ne tace toh suka wuce
Shiru ta kasa motsawa shi dama shi ba motsawan zaiyi ba domin dole sai ya qara kwari zai fara motsi da kyaw
Ganin mintuna na tafiya ta ha'da masa tea ta qarasa da kyar tana kallonsa kafin ta zauna kusa da kansa tana qoqarin 'dagoshi ta saka masa filo ya matsa da kansa alamar baya so
Ruwa idanunta su ka fara tarawa ta furta "pls kasha"
Ajiyar zuciya yayi baiyi magana ba ya juya fuskarsa yana rufe idanunsa zaiyi bacci ya barta galala da tea a hannu tana hawaye
Takai 17mnts a gurin kafin a jiki a mace ta miqe ta koma kujera tana hawaye ko da kuskure bai juyo fuskarsa ba har cikin dare da ya tabbatar tayi bacci ya gyara ya juyo yana kallonta tana baccin
Lumshe idanunsa yayi ganin yadda ta rame sai cikinta ya hango ya 'dan taso ya qurawa mararta idanu kafin ya lumshe idanunsa ya juya ya koma bacci shima
da asuba da ta tashi yana jinta a kansa tana kallonsa saidai bata ta'bashi ba mintuna tayi kafin ta wuce toilet
'dan bu'de idanunsa yayi ya bi toilet 'din da kallo wato ma har ta karaya ta dawo da girman kanta jiya kawai amma ta fara nuna kamewa
Numfashi yaja yana furta "sorry baby zanyi maganinki wannan karon sai na tabbatar baki iya 'boye darajata a zuciyarki ta kowa a duniya"
Yaji motsinta da sauri ya maida idanunsa ya rufe
Shiri tayi Cikin gown dark purple tayi kyaw har ta gaji ta zauna shiru kenan Dr ya shigo ta gaisheshi ya tanbayi mai jiki tace da sauki
Yace yaci wani abu.?
Kallonsa tayi yana yadda yake ta ce ah ah
Dr yace haba tayaya ya kwana baici komai ba bayan nace miki ko tea a bashi yana bukatar abinci sosai domin kuzarinsa ki tabbatar yaci wani abu yanzu yasha drugs 'dinsa
Toh kawai ta ce ya bata drugs ya wuce
Ta da'de zaunen kan ta tashi taje ta ha'da masa tea mai kauri ta nufi gadon shiru tayi ta kasa tashinsa girman kan tsaf ya dawo
Yana jin 'duminta da yayi missing yanajin anshinta yanajin kewar gaba 'daya jikinta amma ya share ganin lokacin na tafiya ta fara shafa hannunsa a hankali yi yayi kamar mai bacci a hankali ya juyo babu walwala baiyi magana ba itama tayi shiru tana kallonsa ganin haka ya kalli hannunta da tea ya kau da kansa
Maimakon tayi magana ta fara qwalla tayi shiru taji yana qoqarin tashi tana gun ta ganshi tsaye duk da jiri da ke 'dan 'dibarsa ya taka har toilet yayi wanka yayi brush da brush 'dinta ya 'dauro alwala ya fito 'daure da tawul inta a kugunsa
'dagowa tayi tana kallonsa cikinsa danshinsa jikinsa fatarsa wani irin yawu ta ha'diya kamar mayya idanunta tsaf jaraba kana kallo yi yayi kamar baisan tana gurin ba ya qarasa 'yer akwatinsa da ya gani ya tabbatar mummy ce ta kawo asibiti ya bu'de ya fidda boxer da jallabiya
Miqewa tayi zata ajiye tea ya zame tawul 'din yana ajiyewa
Wani irin numfashi taja ta saki cup 'din hannunta
Sunkuyawa yayi ya saka boxer yayi murmushi ya 'dago ya saka jallabiya ya shimfi'da dadduma ya tayar a sallah
Sai yanzu ta dawo hayyacinta ta kalli cup a qasa ta qarasa ta zauna kujera tana sunkwi da kanta zuciyarta kamar ta fashe
Bayan ya idar ya kalli gurin da cup 'din ya ke da tea da ya zube ya miqe ya zauna zai ha'da tea
Ta miqe taje ha'da masa ya furta it's ok tnx yana ha'dawa
Tsayuwa tayi idanunta su ka cika tana kallonsa har ya ha'da ya zauna yasha ya gama yasha drugs ya koma ya kwanta yana juya mata bayansa
Hawaye ta keyi sosai amma ta kasa zuwa ta bashi hakuri..
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️1️⃣9️⃣
Kwanansu biyu da wuniba haka in yanason abu ya kira nurse mimi tayi ta kuka a 'boye Cikin dare duk fargabarta sakinta zai karasa mata har yanzu bai sakko daga abinda ya faru a kotu ba
A rana ta uku ta tashi da safe babu shi tayi neman babu shi ta tanbayi Dr yace ai ya sallameshi kuka ta saki ta rasa ina zata nufa ita yanzu
Taso kiran mummy ta fasa ta yanke hukuncin komawa kinkinau dukda zuwa yanzu batasan halin da suke ciki ba gashi jibi ne ake saka ran komawa kotu
Ha'da kayanta tayi da 'yen tarkace ta nufi kinkinau
Saidai ga mamakinta DA baba ta fara karo a kofar gida tsayiwa tayi kasa shiga ta fara sabon hawaye tabbas shima korarta zaiyi
Bata Ankara ba taga su mami da goggo na rikota suka shiga gidan da kyar ta bisu tana waiwayen baba kada yazo ya korata
Haka suka shiga kowa nanan ga mamakinta harda goggo binta da Salman
Wani irin hawaye ta saki tana sunkwi kai tana jin tsoron sanar da su Hayat ya rabu da ita tajiyo muryar mami da goggo sun fara magana
Mimi Allah yayi miki albarka ke da mijinki bayan duk abubuwan da suka faru jiya da kansa ya kira kotu ya sanar da ya yafewa su malam abinda duk suka masa yace dalilin ma kenan a tun farko bai bayyanawa kowa abin ba danginsa ne su kayi binciken suka shigar kotu ya biya tarar da kotu ta tanbayi babanku 5M ya kuma saka a ka sakesu baki 'daya harda safwan da 'dan uwansa soja yanzu haka ya sayawa babanku babban filin da namadi sambo ya saka kasuwa nan titin kinkinau ya saka a yiwa babanku babban masallacinsa na Sunna domin qara ya'da aqidarsa bisa ga tsarin musulunci
Goggo ta Share hawaye tace mimi Allah ya baki miji nagari mai dukkan halaye nagari ki riqeshi da kyaw domin Salman kawo mana video munyi kallo can tvn babanku taronsu kusan asa Awa hu'du muna kallo
hawaye mimi keyi tana qara jin sonsa da masifar kaunarsa ya mamaye mata ko ina na jininta da tsoka
Haka suke ta mata labari har dare ta wuce 'dakin dada
sunyi 'yer hira ka'dan da dada dukda bata nuna mata komai na tsakaninta da Hayat ba dada ta bata magani tace kisha wannan zaki qara samun hutu
Ta ansa tasha tas dada ta bata gumba. Taci
Dada ta bata robar babba tace kullum kici kisha wancan har su kare
Toh kawai tace ta nemi guri zuciyarta zafi ta keyi mata
Kwanciya tayi lamo tana tunanin sa da fargabar matsayin aurensu hawaye ta Share ta kalli gefenta wayar dada na gurin ta 'dauka ta shigar da no 'dinsa na Nigeria domin ita tsabar tashin hankali tama rasa ina ta zubda wayoyi daga nata har nasa da ya bar mata sabon number da ya saya kafin matsalolin ta shigar
ana gaban system 'dinsa yana aiki kiran ya shigo
Kallon wayar yayi tsaf ya gane number dada ce ya qi 'dagawa har ya tsinke
Ta daure ta kara jefawa yana kallo yana murmushi mugun bukatarta ya keji amma dole ya qarasa gyarata
Sai da wayar ta kusa tsinmewa ya 'daga baiyi magana itama haka ganin haka ya tsinke
Kallon wayar tayi ta saki kuka...
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️2️⃣2️⃣
END..!
Wani irin nunfashi ta ja ta furta *MINE*
*MY QUEEN*
Ta ansa
Tace pls ka cini
Lumshe idanunsa yayi ta kuwa shiga sukuwa yana hakarta wani irin ci da gaba 'daya sun gama gigicewa sai kuka su keyi
Nan ma sai da yayi kusan 1h yana cinta kafin ya 'dagota a tsaye ya shafa gindin da kyaw da hannunsa kafin ya manne mata ya Luma
Nishi su ka saki us fara sakar mata kasa jurewa yayi ya fara ihu yana tsotsar goshinta ita kuma tana tsotsar irjinsa tana shafa bayansa
Fadi take mine kai arshe ne burarka rahama tace ayyyyy
Kusan 2h suna cin juna duk Sunkasa kawowa tsabar jaraba ganin haka hayat ya kwantar da ita Sabida cikin ta ya shiga sakar mata da sauri sai kuka su keyi
Kusan 40mnts yaji jikinta na rawa ta fara kuka sosai tana qanqameshi zata kawo ta fara Sambatu
Ayyyy mine tnx u kamin komai a rayuwa kabani komai ina cikin mata masu sa'ar miji a duniya
Wani irin vwatso ya ke sskar mata sosai tana ansa kamar ba mai ciki ba
Ihu ta saki ta qanqanmeshi ta saki ruwa kamaf fanfo
Saidai oga shiru kuma yaci gaba da sukuwarsa
Zafi ta fara ji asanta nayi 4h sunacin juna Hayat bai kawo ba kallonsa tayi duk tausayinsa ya kamata dole ta juré tana qara sakar masa jiki yana cinta
Kuka ya keyi yana baby i love u tnx u
Wani irin cinta ta keyi duk yayi gumi dab asuba taji jikinsa ya fara rawa sosai yana ihu yana auna mata zuwa yanzu ji tayi gindinta kamar an zuba barkono saidai ta jure
Wani irin ihu ya saki yana kwanciya jikinta jikinta ruwa kam ji tayi har cinyarta tsabar ruwan da ya fitar
Da sauri ya 'dagata ya mirgina tunawa da yayi da ajiyarsa da ke mararta
Kusan 10mnts ya juyo ta suna fuskantar juna idanunta a lumshe tsabar laushi da tayi
Shafa fuskarta yayi ta furta *may Allah bless u my queen*
Murmushi tayi da kyar ta iya furta *Amin*
janyota yayi jikinsa yana shafata bacci ya fisgeta shi kam tashi yayi yaje wanka ya wuce masallaci
Bayan ya dawo ya duba agogo is 4:25 pm a Nigeria ya jefa layin baba
Baba suna gun musabaka ya ansa gaisheshi yayi kafin ya furta *baba su goggo da su dada su shirya zuwa umrah nan da 2wks IA*
Ka sa magana baba yayi na mintuna kafin ta furta *Allah yayi maka albarka ta qara bu'di*
Amin yace su kayi sallama ya kashe ya koma tanata bacci a hankali ya tasheta ya 'dauketa cak zuwa bathroom da kansa ya ha'da mata ruwa ya mata wanka
Tayi na tsarki gidinta taji ya wani riqe ta dirzu
Tana sallah ma bacci suka koma abunsu rungume da juna sunajinsu kamar yau suka zo duniya
da safe ma dukda yadda takejin jikinta haka ta tashi ta shiga kichen koko ta musu da qosai domin dama kichen 'din komai na Nigeria ne yawanci abincin
ta jera ta koma Yamaha bacci hawa bayansa tayi take yaji burarsa na motsi ya mirginota ya furta "morning queen"
Kiss ta masa a baki ta furta muje kayi brush kaz...
Ya riqota yana 'balle mata botir 'din rigarsa da ke jikinta 'dan shiru tayi saidai tayi alqawarin ma kanta zata rika jureshi indai ba ciwo takeyi ba
Tana tunanin taji bakinsa kan nononta yana tsotsa ajiyar zuciya tayi ta 'dora hannunta kansa tana yamutsa gashinsa
Saida ya lugwivwita mata nonon ya kalleta us furta "I kno twins 'dina suna bukatar hutu ka'dan zanyi pls kinji baby"?
Shafa fuskarsa tayi ya Jaworski yana kwantarwa shi kansa so yake kawai ya luma jin burar ta gama ma tashi
Yana lumawaWani irin 'dumin da'di taji ta lumshe idanunta hawaye ya sauka
Tana mamakin yadda duk halin da take ciki indai zai shiga jikinta sai taji wannan feeling
Cinta yayi da kyaw amma a 'dan hankali kusan 1h kafin ya kawo yanata tnx baby sorry baby
A hakan ma wai bai qoshi ba ikon Allah
Bayan sunyi wanka suka karya yace ta kwanta ta huta us bata wayarsa sabida in zata kira gida us fita
Bayansa ne ta kira no 'din goggo hanne ta gaisheta take fa'da mata wai hayat ne jikinsa tana jinyarsa
Goggo tace kuna gida ko asibiti mu zo?
tace muna Iran..
Salati goggo tayi tace yaushe kika je can qasar bayan ance kina malali
Shiru tayi a qarshe tayiwa goggo sallama a kan in jikinsa yayi dama zata dawo goggo tace ai saidai mu biyoki da kayanki kawai
Tace goggo ki bari don Allah ki fa'dawa baba
Aishikenan goggo tace ki gaisheshi toh tace su kayi sallama
Can yamma ya Dawkins mata da kaya 3sets na akwatuna zallan abaya ta masa godiya sosai ya furta godiya 'daya na keso
Tace na me.?
Murmushi yayi yace muyi azumi tare sannan gobe zamu wuce Cambridge gurin yara inaso muyi taro da su duka mummy zasu taho da su Huda
Maqale wuyansa tayi ta furta tnx mine
Lumshe idanu yayi yace baby ni zance miki tnx suka rungume juna
***************
Anyi taro an gama yayi kyaw Hayat da mimi da gata yaransu ga dangi domin hayat jet 'din family ya tura a kazo da kowa dangin Mimi har su fauza da layla Siyama haka dangin mamansa shima duk
inda Najim ya nacewa Fauza yaga matar aure Safwan yace masa us bashi, shima Safwan an saka rana da layla, Salman da Samira cousin ,din Hayat
Hayat da Mimi sun gyara gidansu na kaduna da na abuja sabida zuwa hutu amma Hayat yace a zarar ya gama 10yrs 'dinsa a mukamin ministan mai zasu dawo nageria shi
A Nageria Hayat ya bu'de babban gidan taimakawa zawarawa da marayu mai suna *ZAINAB ABDULLAH MAINASARA HOME*
Inda ya saka su goggon Mimi a matsayin masu jagorantar da rayuwar yaran marayu ganin duk suma mazajensu sun da'de da rasuwa ya gina musu kowa flat 4bedrooms da komai 'dinta cikin gurin su goggo su ka kwaso duk jikokinsu na shanono harma da masu uba ganin bulus
Mimi ta haifi kyawawan twins 'dinta mace da namiji a ka basu suna (Sa'ad da Rakiya) wato baba da Dada Mimi ta roqi Hayat yin haka Inda Sa'ad à na kiransa da Fahad sai Rakiya a na kiranta da Afrah
Mimi kuwa can American University of Iran ta koma karatun medecine a kan mata inda oga Hayat yake gina mata asibitin ta a kaduna mai suna *FAYAT CLINIC* inda Hayat Germany ya bawa kwangilar zuba komi na asibitin tun daga gadaje zuwa drugs
Salman ma tuni Mummy tasa mijinta ya sama masa aiki a FIRS inda Hayat ya bashi kyawtar gida a Malali ganin ma Samira qanwa ce a gunsa
Tana tsaye balcony 'din gidansu tana kallon yara can qasa sunkai su ashirin yaransu ne da na cousins 'din Hayat Noor,Ahlam,Nawwal, Hakim, Fawwad, Kisma,
sanye da doguwar riga ja ta less ya matse ta ba yadda zaka yadda she's 25yrs da yara tara kuma a yanzun ma qaramin ciki gareta
Rungumo mararta ta yayi ta baya ta lumshe idanunta ya jawota jikinsa yana furta
Yau an gudo school an kirani wai twins 'dina ne suka hana karatu bayan nasan abind..
Duka ta kai masa a irji tana furta in da banyi haka ba da zaka dawo yau...?
Wuyanta ya tsotsa kafin us furta baby wlh ni kaina na fara gajiya da aikin nan sabida yadda baya barina cinki yadda ya kamata
Cikin shagwa'ba tace babu wani inda haka ne da bakayi tafiyarnan nan bayan jst lst wk ka dawo ni ta fara qoqarin cire jikinta
Matseta yayi yana kallonta ya furta baby kinsan dai sabida ku na ke komai ko.?
Kallonsa tayi itama ta furta mine ni ka rage gaskiya kariga ka bamu komai ni yanzu kai nakeso ina bawa komai
Lumshe idanunsa yayi ya furta "tnx baby I so much love u"
Kissing 'dinsa ta fara take wutsiyar ta miqe ya kalleta ya furta kinga .ca ganinki har ta fara tsiya ko.?
Shafa fuskarsa tayi tana qifta ido tace karta damu na yi mata tanadin ruwa zata sha taji batada gurin zubawa
'Daukarta kawai yayi yana furta muje ta fara sha kawai suka shige 'dakinsu na musamman sabida sun ware wannnan 'dakin ne kawai don cin juna basu bacci ciki sai in zasu ci juna sabida ihu kada yara da masu aiki na jin ihunsu..
Tammat bi hamdillah
Nan na kawo arshen littafin AQIDARMU wanda alhamdullilah nagode sosai da yadda ya samu karbuwa
AQIDARMU bawai qirqirarren labari bane kawai 45%100 gaskiya ne
Mutane a wannan qarnin basu fahimci addini ba yadda ya kamata yayinda wasu a irin fahimtar da suka yiwa addini suna ganin duk wanda baya kan hanya to 'dan wuta ne sun manta da hadisi manzon Allah saw da yake cewa 'dayanku zai kasance yana aikin 'yen uwata saura zira'I tsakaninsa da mutuwa ya koma yin aikin 'yen aljanna kuma ya shigeta
Sannan yace 'dayanku zai kasance yana aikin 'yen aljanna saura zira'I tsakaninsa da mutuwa ya koma aikin 'yen uwata kuma ya shigeta
Jama'a pls mu rage yankewa mutane rahama da ubangiji sabida suna wani sa'bo ko dina wani AQIDA Allah shine masanin komai kuma mai rahama.
Allah yasa mu dace mu..
Dubun godiya ga @Fatimatou ina yinki sosai❤️ Allah ya bar zumunci ya baki abinda kike so duniya da lahira.
Sannan dubun godiya ga gaba 'daya sisters 'din *AYSHA GRP CHART* Allah ya bar zumunci ya biya muku bukatunku much love 💖❤️
Taku har kullum 'Boyayyiyar Marubuciya IA sai na sake kawo muku wani kayataccen littafi da zan qawata muku a yadda nasan zaku so bayan sallah IA..
Allah yasa muyi azumi mu gama lafiya.
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️2️⃣1️⃣
A jirgin ma tana can arshe kusa da wani ya bature shi yana gaba
Saidai haka kawai ya kanji wani iri ya 'dan kalli mutanen jirgin har suka shiga Tehran
Direct AHNAN MENTION ya nufa et yana isa Hazit ta gama shirya dinning bai ko kalla ba ya wuce sama wanka yayi yayi ya sallalonsa ya hau gado saidai sam bacci ya gagara
Itama tana sauka ta 'dau taxi da ke mummy ta bata cash na ku'din Iran da key 'din gidan
Tana isa sallalinta ta fara yi ta shiga kichen ganin har 9:22pm tayi tuwon alkama tayi da stew na 'danyen kaza ta dafa tea mai kayan anshi ta jera dinning taje tayi wanka ta jiqa rigarta da turarruka ta maidashi domin batazo ma da kaya ba sai na jikinta
Ta shirya tsaf rigar ta 'dameta komai a na gani ta fito falo tuni har 10:13 tayi shiru tayi tana tunani ko dai ba nan zai dawo ba taji jikinta yayi sanyi
Yana kwance ganin ya kasa bacci ya kalli agogo yaji bari ya 'dan fita gari shan iska ko zaiji saukin damuwarsa
Tana zaune shiru har qwalla ta fara a hankali ta je ta 'dauki handbag 'dinta zata duba zobenta da ta cire a jirgi taga wayar dada da ta fito da shi
Cikin mamaki take kallon wayar ta dafa kanta yanzu dada na can tana jiranta da waya a hankali ta 'dauki wayar ta koma falo kujera ta kwanta tana bu'de ganin mtn 'din still yana aiki ta shiga wpp
Tana shiga msg suka fara shigowa a hankali ta bu'de na mummy ta fara sauraro
Qwalla taji wato ma haka ya ke tsammani.?
Kashe datar tayi kawai ta fara kuka
Yawo yayi cikin gari bai ankara ba yaba 12:03 tunani yayi bazai iya komawa MENTION ba ya nufi gidan
A hankali ta ganache kukan ta nufi 'dakinsa a hankali ta tsaya tsakiyar 'dakin ta fara tariyo rabat farko da suka fara cin juna cikin 'dakin komai ya dawo mata tana qwalla tana qarasawa gadonsa ta zauna tayi tagumi
Yana shigowa gidan direct 'dakinsu ita da baba talatu ya shiga tsayuwa yayi yana tariyo ranar da ya cita a 'dakin baba talatu taje kasuwa
Wani irin numfashi ya sauke ya shiga yayi wanka sam bai kula da hand bag 'dinta ba sabida ko lamp bai kunna ba ya fito ya nufi 'dakinsa ya shirya ya kwanta
Wani irin anshi ne ya doki hancinsa kalan wanda yaji 'dakin da ya fito baiyi mamaki ba a can sabida tsammanin anshinta ne ya riqe 'dakin
A hankali ya kai hannunsa ya kunna lamp
Itama bu'de idanunta tayi a hankali suka sauka kansa 'daure da tawul
Wani irin numfashi ta saki tana kallon cikinsa
Shima kallonta ya ke cike da mamaki bai iya furta komai ba still yana tsaye
A hankali ta miqe ta tsaya wani irin numfashi ya ja ganin rigar jikinta idanunsa su ka 'dauki wani zafi ko motsi ba suyi
Irjinta ya qurawa idanu nonuwan kamar su 'ballo daga irjin tsabar cika sunyi suntum
Ya saki numfashi ya kai idanunsa gindinta da shima a waje muraran
Wani irin numfashi ya qara saki ya furzar da iska mai zafi yana lumshe idanunsa
Kan ya yi wani abu yaji ta a jikinsa tana kwantar da kanta
Ajiyar zuciya yayi
Yaji ta furta *welcome back to me*
ta 'dago tana kallonsa shima haka duk ta gigitashi a cikin wata irin zuzutacciyar murya ya furta
Da umarnin wa kika zo nan.?
narkar da muryarta tayi itama ta furta *ba sai da umarnin wani zanzo ganin mijina ba*
Ajiyar zuciya yayi yana qura mata idanu
Ta furta nazo sauke nauyin mijina na ne
Ko kafin ya qara magana
Yaji ta saki tawul 'din qugunsa ta kai hannunta kan alkalami wani irin numfashi ya fitar yana qara qura mata idanunsa
Shafawa ta fara yi a hankali tana qara shigar da idanunta cikin nasa
Shafa kan kaciyarsa ta shiga yi ya fara lumshe idanu yana qara mannota jikinsa
A hankali ta cafko harshensa su ka shiga tsotsar juna cikin wani irin gigitaccen yanayi na jaraba
Shan bakin juna suke dagewa take ta zuqo yawunsa ta shanye ta kama harshensa sai tsotsa ta keyi kamar zata cinye
'Dan bu'de idanunsa yayi yana kallonta idanunta ita suna lumshe matso yayi ya shiga bats wani irin hot kiss mai zafi jikinta ya fara lakwas saidai kamar gasar susuta suka shirya yi don haka ta qara maqalqaleshi tana zuqarsa itama da zafinta
Kusan 20mnts suna tsotsar bakin juna ya 'dago yana kallon idanunta zallar jaraba ce cike a idanun yayi murmushi yana ayyana yau zasu fidda gwani tsakaninsu shin wa yafi wani jaraba
yana Cikin tunanin ne ya saki wani irin gigitaccen numfashi yajin wani irin blue job da take masa
Idanunsa take su ka 'dau duhu wani irin shan burarsa take a take numfashinsa ya fara ta'bar'barewa ya furta *ahhhhhh
Tsotsar burar take tana wasa shi cikin bakinta tana juyashi tana aikashi arshen maqogoronta
Wani irin ihu ya saki yana damkar gashinta
Aimuwa ta qara azama sai ta fiddo burar ta lashi kan ta riqa juya harshenta saman kafin ta maida
Kuka ya shiga yi mata yana sambatu *na hakura na yafe miki baby* ahhhhh baby l love u baby u r my life pls karki ta'ba barina pls da ke zan rayu
Mimi da itama yau tazo da niyar susutashi ko jinsa ba tayi aikinta kawai ta keyi sai ihu ya keyi Allah ya taimakesu su ka'daine gidan
Sai da tasashi yayi release sau biyu wani irin maniyyi ya ke fitarwa mai kauri tana shanyewa ko gurin shanyewar ma qara gigitashi ta rika yi
A na ukun sai da ta gama ham'bara masa burar ta zama kamar guduma kafin ta miqe ta juya kamar zata tafi a gigice ya fusgo ta ya rungumo ta yana wani irin numfashi idanunsa sun gama qanqancewa kallon juna su kayi kafin ya kai hannunsa gindinta
Tsiyaya yaji tanayi wani irin yawu ya ha'diya yana shigar da idanunsa cikin na ta itama haka
Cinta ya fara yi a tsayen da yatsarsa idanunsu na Cikin juna wani irin kallonsa take tana qwalla jin wani irin caccakar gindinta da yake ta sa ki qara tana manna nonuwanta da jikinsa
Lumshe idanunta tayi hawaye na sauka yana kallonta yana caccakar gindinta
Sai da yaga itama ya fara hukuntata kafin ya jefata gado ya ware mata qafafu ya aika kansa ciki
A tashin farko ruwan da ke fitowa ya fara zuqowa ta saki qara a mugun gigice
Wani irin zuqowa ya qara yi yana caccakar gindin da harshensa ta saki kuka tana kama zanin gadon ta wani irin banqarewa
Cinta hayat ke yi da harshensa har shima jikinsa na rawa ganin irin zuban da gindinta keyi yanasha ruwa na qara fitowa
Kuka ta keyi kamar wacce a kayiwa mutuwa hayat kuwa ba sauqi cinta ya keyi ya tsotsi beli ya tsotsi qofofin gindinta ya zuqe ruwan kuka kawai ta keyi da kyar ta iya furta *wayyo mine wlh ina mugu-mugun sonka*
Pls karka kasheni yanzu kabari na rayu dayawa kana cina haka ahhhh babyna banda kamarka wlh duk duniyarnan
Kai ka'dai ne ruhina ahhhh
Ya kama belinta sai sha ya keyi yana girgizawa ta saki qara tana qoqarin tasowa yaqi ya saka hannunsa ya qara bu'de ramin gindinta ya tura harshensa ya shiga juyawa
Ihu ta saki wayyyyy pls mine agree kaine oga na daina maka girman kai yasin zan fa'dawa kowa kafisu kaine mai cina ahhhhh
Sam ya qi barinta dukda irin gigitata da yayi saima ,qara 'daga gidinta da yayi yana ha'da tsakaninta ya zuqo
Ihu take masa sosai
Cinta yayi sosai har saida ta furta mine wlh ko gaban. Waye na daina jin kunyar nuna maka soyayya
Ahhhh pls mine Wlh ina masifar son ka mine inaso katiya cina haka 4life ya zuqi gaban gindin ta waje ta zabura tana damko lallausan cikkaken gashinsa
Ganin wani irin ruwa da gindinta ke fitarwa na masifa mai kauri fari ya miqe ya qaraq ware mata qafafu ya fara buga burarsa kan gindin
Yanayi yana kallonta yadda kamar zata shi'de
Wannan wata al'adace da ya koya mata ya kuma gane tana masifar son al'adar shiasa baya ta'ba tsallake yin al'adar in zai cita
Yana bugawa yana gogawa kuma idanunsa qurr yana kallonta kamar zata mutu lumshe idanunsa yayi mugun da'di da sonta ke qaruwa masa in yana cinta tana gigicewa haka
Cikin wata irin niqaqqiyar murya ta bu'de idanunta da ke lumshe tana kallonsa shi dama nasa na kanta ta furta
MINE...
QUEEN.!
ya furta Shima muryarsa kamar yayi kuka
tace wlh ina sonka kamar na baka kaina ka ha'diye pls ka saka zan mutu
Ajiyar zuciya ya sauke a hankali ya furta *queen ni ban ta'ba cinki naji na koshi ba saidai na hakura don kada na wahal da ke*
Hawaye ta saki ta furta *pls yau inaso ka cini har sai kaji ka koshi*
Lumshe idanunsa yayi yace baby za ki iya.?
Cikin gigicewa tace *don haka na biyo ka*
Wani irin sunkuyawa ya qara yi yana tsotsar gindinta tana kuka kusan 8mnts kafin ya 'dago a hankali ya fara luma mata jelarsa
Yaji ta furta *Alhamdullilah* lumshe idanu yayi ya fara cinta da wani irin hazaka da gwaninta
Ihu kawai su keyi tare ya qara 'gada 'duwawunta sama burarsa ta qara nutsewa cikin gindinta suka saki ihuuu mimi kam harda wani irin numfashi
Ta shiga auna mata bura tana kuka tana ahhh mine fuck me wayyy
Ahhh mine love u zan maka dukkan biyayya ahhhh pls cini ka fitomin da duk tsutsotsin gindina
ya kuwa qara azama yana qara auna mata jela fa'di take burarka so sweet mine inaso fuck me
Mine bazan ta'ba barinka ba mine i love u kai surutai kam kamar ta ha'diyi redio shi kuwa ai ba baki sai aiki yake
Ya cita kusan 1h:30 Ta haka kafin ya 'dauketa ya juyata ya shafa gindin kafin ya luma suka saki ihuuu....
💖AQIDARMU💖
PART2
🅿️2️⃣0️⃣
Shiru yayi bayan ya kashe wayar y san me za tayi bayan ya kashe 'din bayason hakan saidai hakan zaiyi har ya samu abinda ya ke so
Kuka tayi ta gaji ta hakura a kan bazata qara kiransa ba itama saidai wani masifar yunwarsa ta ke ji har ta tanajin kamar batada lafiya
Kasa ma ci gaba da aikin yayi ya rufe system 'din ya kwanta yana lumshe idanunsa masifar son cinta ya keji ya jawo system 'dinsa ya qara bu'dewa ya shiga wani ma'ajiyar sirrinsa ya fara kallon wani video da ya mata tsurararta tana wanka bata san yanayi ba
Numfashi ya ke saukewa à hankali ya kai hannunsa yana shafa irjinta yana lumshe idanu ya kalli gindinta da ruwan shawa ke sauka ya wani ha'diyi numfashinsa yana rufe system 'din jin température 'dinsa na shirin hawa
Sai kusan 3:am bacci ya kwashe ta shima mara da'di domin a nayin asuba ta farka
*************
Da safe suna dinning shi da mummy da twins kiran su Abu'nawwal ya shigo inda suke fa'da masa su zasu wuce yace ok
Abu'noor yace kenan kaima cikin sati zaka koma sabida taron sabon muqamin ka ko.?
Shiru yayi yana tunaninta baisan ya zaiyi ya bar garin nan ba tare da ya cita ba
Ajiyar zuciya yayi yace eh IA ku tsara komai kafin mu shigo sabida shi da Najwa zasu koma ok su lkace su kayi sallama
Bayan ya tsinke wayar yayi shiru mummy da tasan damuwarsa ta furta "Da farida zamu wuce"?
Shiru yayi kamar baiji ba ta sake maimaitawa
Ya 'dago yana kallonta yace mummy ki barta ta yi abinda taga ya dace
Qura masa idanu tayi fushi ya keyi da mimi har yanzu
Ajiyar zuciya tayi bataso shiga sabgarsu ba amma tace
Saidai itama tana 'dan jin haushin mimi sam bata jan mijinta a jiki kamar yadda sauran matasan zamani keyi inda mummy ta danna record ba tare da hayat ya sani ba ta fara magana
Kasan yarinya ce kuma tanada kunya da kawaici ko dole kana mata uzuri
Ajiyar zuciya yayi yace uzuri a 3yrs da aure.?
Zuwa yaushe zatasan darajata a matsayina na mijinta.?
Zuwa yaushe zata san ya kamata tana kallon damuwata kafin ta wasu.?
Mummy ni daga abinda na fahimta ma yanzu sam banine a gabanta ba
Mummy tace son ka daina cewa haka
Yace gaskiya ne mummy girman kanta ma nima bata barni ba tunda na farka inason jin d'umint... yayi ajiyar zuciya tunawa da yayi da mummy ya ke magana amma kanajin farkon maganarsa zaka gane mai ya ke son fa'da
Shiru yayi kafin yace mummy ki bar maganarta pls zanje na kwanta ina ganin alamun ita zata zama ajalina ya miqe ya haura sama
Yana miqewa Ta lalubi number Dada ta tura voice 'din
Kwanciya yayi yana jin jikinsa ya fara 'dan 'dumi mugun son cinta ya keyi tuni burarsa ta fara addabarsa da azaba na yunwa ko yanzu ma ta miqe yanata dannata da hannunsa yana lumshe idanu
da yamma mummy da Najwa su kayi waya kauthar zata ci gaba da zama kaduna gun Mummy da su twins su gama karatunsu tare
A babban falon Habib
Mainasara suna cike kaf inda duk suka nunawa mama zulai rashin dacewar abinda su kayi ita da mijinta da yaronta inda kuma suka yanke hukuncin zuwa gidan mummy su gaida Hayat sannan su bashi hakuri akan komai kuma su rika zumunci
da asar zai fita suna shigowa mummy na sama ta hangosu kamar cikin mafarki a dole ta sakko sanin halin Hayat kada ya musu wulakanci
Zai karkace gefensu ya fita ta sakko ta kira sunansa ya tsaya ta umarceshi ya shiga ya zauna kusa da ita
Su kuwa gaba 'dayansu ne nan suka fara gaisuwa har da tanbaye2 inda suka yiwa Hayat ta'aziyar iyayensa tare da nemansa yafiyar komai
Mummy ta kalleshi yace babu komai kawai a haka suka 'dan ta'ba hira su kayi musayar number a qarshe mazan suka wuce abuja matan zasu kwana gun mummy
Yau ma haka ta wuni sakaka
Dada ta kirata tace wai yaya kuka shirya tarewarki.? Irjinta ne ya bada dammm batasan mai zata ce ba
Dada tace ina jinki naga azumi ya kusa dole dai da mijinki zakiyi azumi a karon farko ko.?
Girgirza kai kawai tayi
Dada tace to ya kamata musan ranar domin yi miki 'yen shirye2 amma zan kira mummy ku naji daga gunta
Dada ta kira mummy saidai mummy tace ai mimi ce zata shirya duk sadda taso sai mu shirya mu
Dada tace to shikenan zan sake magana a ita dukda babansu yace dama mu shiryata kafin sati biyu masu zuwa
Ok mummy tace amma ki tanbayeta kada a takurata in tanason qara hutawa a gida sabida laulayinta ok dada tace su kayi sallama
Shiru mummy tayi tana sakin murmushi na yadda ta shiga taya 'danta kwatar soyayyarsa a gun mimi
Ko da dada ta gama waya da mummy taje ta sanarwa su goggo su kace gaskiya domin muma da anyi sallah zamu koma gida gara ta qara hutawa cikinta yayi qwari sai mu shirya mata 'dan biki da ba'ayiba a farkon auren sai ayi kowa ya shaida
Mami tace to goggo kamar nan da yaushe kenan.?
Goggo tace kamar bayan sallah da sati biyu
Dada ta kalli mami su kace hakan yayi sai a kintsata yadda ya kamata
Sukuku ta ke zaune har kaikayi take ji gindinta na mata kwana biyu kamar tsutsotsi na Cikin gindin tsabar jarabar da take ji
Tana kwance lamo dada ta shigo tana bata labarin yadda suka saka ranarta
'dan kallon Dada tayi cikin firgici har dada ta gane saidai ta basar
Shiru tayi Dada tace kimaida hankali kinashan duk kayan da na baki "bata iya ansawa ba Dada ta fita
Shiru tayi tana lissafi yau saura 27dys a fara azumi sannan ga 30dys na azumi sannan ga 2wks yawu ta ha'diya tanajin sam bazata iyaba
Kwanakin sunyi yawa ta furta inda Dada da ke dawowa 'dakin ta ji ta sarai ta basar tana mamakin lallai Hayat ya koyawa mimi jaraba
Da dare suna falo shi da mummy yara sunyi bacci mummy tace 'dazu gidansu Farida sun kirani kan tarewarta
Bai 'dago ba saidai ya matsu yaji kuma mummy tsaf ta gano shi
Taci gaba sun yanke hukuncin ganin azumi ya gabato sai bayan sallah zata tare
Wayar hannunsa ce ta zame yayi dabara ya basar yana furta ok
Kuma ta sani.?
Mummy ta ce to ai dole tasani koma da ita su kayi shawarar
Yawu ya ha,diya yace ok ya miqe ta ce ina kuma zaka ..?
Bai juyo ba yace zan shirya kayana gobe zan wuce
Ok ta ce mu dai gaskiya sai ranar taro zamu shigo ok yace yana haurawa abinsa
Murmushi mummy tayi tace jarabbabu sam basu iya jurewa itama tanacan nasan tana fama
haka ta kwana sakoko tana kallon wayar dada ko zai kira saidai shiru tayi kuka ta gaji tayi bacci
da safe ne tayi tunanin ko ganinsa tayi dabara tayi in ba haka ba zuciyarta zata buga
Yanke shawara tayi ta tabbata in ya ganta zai nemi cinta ko yaya ne ta rage zafi da haka ta je kichen mami na girki ta gaisheta
Mami ta ce mimi yaya dai.?
Shiru tayi kafin ta kalli mami tace wayata da kayana suna gidan mummy kuma bamu yin magana sabida babu wayar da zai kirani
Kallonta mami tayi ta ce to kije ki shirya salisu ya ajiye kinsan babanku ya wuce Argungu musabaka sai jibi zai dawo in kikaji kinason Kwana ma can kiyi zamanki gobe kin dawo to ta ce Cikin jin kunya saidai zuciyarta wasai ta furta "Nagode " ta miqe
Mami murmushi tayi na manya domin tsaf ta gano jaraba ke damun Mimi har a idanunta sun nuna
Suna gama karyawa ya sallami mummy ya wuce abinsa ko rakiya airport yaqi mummy ta masa
Wanka tayi ta shafa humra sun kai kala biyar na dada da nata ta 'dauko wani zazzafan rigarta shara2 mara hannu ko bra bata saka ba pant 'dinsa mai siriri lyt purple ne rigar
Tayi kyam ta kawo abaya ta jefa sama ta yane kanta ta fito ta ma su goggo sallama ta wuce
A mota ma sai qara gyara jikinta take har suka iso gidan mummy
Mummy na shirin fita su ka shigo
Murmushi mummy tayi a ranta tana ayyana yaronta ya taso Mimi gaba ta yar da makamanta ta biyoshi
Komawa mummy tayi ciki mimi ta gaisheta
'Dan sunkwi da kai Mimi tayi kafin tace
Dama wayana da kayana na zan 'dauka mummy tace ok gashi kuma qila Hayat ya wuce dashi domin tare na ha'da muku kayan
'dagowa Mimi tayi a zabure tana kallonta
Mummy tayi murmushi a 'boye tace
Tabbas suna akwatin da Hayat ya tafi dashi
Yawu Mimi ta ha'diya ta kasa jurewa ta furta
Mummy ina ya tafi.?
Mummy ta ce ya koma..
Tun kafin mummy ta qarasa idanunta suka fara qwalla mummy tayi shiru tana kallonta
Mummy ta ce in naje sai na dawo miki da kayan wayar kuma bari mu fita yanzu sai mu saya sabuw..
Ta saki kuka tana sunkai da kai
Mummy ta ce mai kuma ya faru Mimi.?
Cikin sheshekar kuka ta furta
Mummy pls ki taimakamin naje yanzu ni ba waya nazo 'dauko ba dama
Kallonta mummy ta yi tace au dama ba wayar kika zo 'dauka ba.?
Girgiza kai mummy tayi ta ce yanzu mai kike so to.?
Ajiyar zuciya tayi ta furta zanje yanzu
Mummy ta ce ina 'din.?
Gunsa ta furta..
Mummy ta ce iyayenki fa .? Bayan sunce sai bayan sallah
Shiru tayi ta ce pls mummy..
Ok mummy tace ta kalli agogo shi kansa jirgin hayat bai tashi ba sai anjuma don haka dama kuma passport 'din Mimi na gunta take tayiwa Mimi bucking suka tashi zuwa airport to abj
Ko da ta sauka abj sam batason su ha'du ma sai a gida don haka ta cire 'dankwalinta ta yane fuskarta kamar nikabi...
COMMENTS